YARINYAR CE TAYI MIN FYADE

Galing kay miss_untichlobanty

156K 10K 1.8K

WANNAN LABARI NE DA WASU BANGARE YA FARU A GASKE. BAN CANJA SHEKARUN YARINYAR BA KO ALAKA BA,AMMA NA CANJA S... Higit pa

CHAPTER 1
CHAPTER 2
CHAPTER 3
CHAPTER 4
CHAPTER 5
CHAPTER 6
CHAPTER 7
CHAPTER 8
CHAPTER 9
CHAPTER 10
CHAPTER 11
CHAPTER 12
CHAPTER 13
CHAPTER 14
CHAPTER 15
CHAPTER 16
CHAPTER 17
CHAPTER 18
CHAPTER 19
CHAPTER 20
CHAPTER 21
CHAPTER 22
CHAPTER 23
CHAPTER 24
CHAPTER 25
CHAPTER 26
CHAPTER 27
CHAPTER 28
QUESTIONS AND ANSWERS
CHAPTER 29
CHAPTER 30
CHAPTER 31
CHAPTER 32
CHAPTER 33
CHAPTER 34
CHAPTER 36
CHAPTER 37
(FINAL)CHAPTER 38
AKWAI KURA

CHAPTER 35

2.3K 201 14
Galing kay miss_untichlobanty

Lauya ne tace malam Ali ko zaka iya sanar da kotu randa ka kara aure? Yace tun bayan ladidi ban sake aure ba. Lauya Hindatu tace amma kace mana matarka mu kuma ladidi kukasan ka aura yace eh sanda na auri lubabatu kamin na auri ladidi. Hindatu tace amma toh me yasa ka fara zama da ladidi kamin lubabatu?

Yace saboda tana karama lokacin da na AURETA. Hindatu tace ko shin kanada sheda? Shiru yayi tace babu kenan ? Yace akwai ya dago yana kallon idon luba kamin ya dauke Wanda hada idon da sukayi sako ya isar mata.

Lauya tace zan iya ganin su yace na farko Allah ne na biyu kuwa ita matar tawa na uku kuma aminina. A ransa ko fadi yake Allah ka gani matata ce amma shedun duk sun manta Dan haka babu wani Abu dazanyi saide na bada shedun karya.

Tace ya mai Shari'a zanso ganin shedun daya ambata in an bani dama. Judge yace an baki dama. Kiran luba aka fara tazo ta tsaya.

Hindatu tace baiwar Allah ko zamu iya saninki? Goge hawayenta tayi tace nice lubabatu Adam uwar gidan aliyu. Hindatu tace wato kin yarda ke matarsa ce ? Tace kwarai kuwa ya.... ya sanar dani a boye tun bankai haka ba amma yace kar na fada ma kowa. Hindatu tace idan karya ce fa yayi miki Dan yaga ke yarinya ce bakida wayo saboda yayi yadda yakeso dake? Luba tace bazai taba yi min karya ba kuma ba jikina yakeso ba domin da jikina yakeso da sanda nakai masa kaina ina karama bazai kyaleni ba.

Hindatu tace wato kin taba kai masa kanki tun a karama bazanyi mamaki ba idan yanzun ma kaikanki kikayi. Samir ne yace objection my lord lauya hindatu tana kokarin tura magana tare da yin kazafi ma matar Wanda nake kara judge yace korafi ya karbu.... lauya hindatu a kiyaye.

Hindatu tace zanso naga aminin nasa my lord... yace kotu ta baki dama. Samir ne ya Mike ya zare hulansa na lauyoyi yaje ya tsaya tace wow I see no kake kare abokinka Akan tabar Gazans da yake aikatawa hularsa ya mayar yace objection my lord lauya hindatu tana kokarin tayi cuwa cuwa ta daure magana ne duk sanda na cire kulata ni ba lauyan sa bane ni aminin sa ne kuma duk sanda na mayar da hulata babu alaka tsakanin dashi illa ta lauya da Wanda yake karewa.

Alkali yace korafi ta karbu lauya hindatu a kiyaye. Tace mr Samir shin Kaine aminin Wanda ake kara yace eh nine tace ko zaka iya fadamin tun yaushe ka sanshi? Yace tun muna yara muka San juna kuma har yau muna tare. Tace masha Allah abota me kyau! shin da gaske ne abokinka sanda ya fara auran lubabatu kamin ya auri ladidi? tace tabbas wannan babu shakka.
Tace toh ko kana wajen sanda aka daura ? Tsarewa yayi kunsan lauya da iya kwantara karya yace tabbas nine ma na karba masa auren a wajen mahaifinta. Daddy ne ya Mike yace karya kakeyi munafiki samiru ashe kaima ka lalace?

Alkali yace order order a saura a saura nan ba kasuwa bace ko dandalin yan siyasa. Zama daddy yayi, hindatu tace toh malam Samir mahaifin yarinya yace karya kake ko kanada abin cewa ? Yace ya cadets ne a mazauninsa dan haka wannan bata cikin abinda za'ayi considering. Sannan kuma inada sheda dazai tabbatar da an daura auren ranar haihuwar ta ne.

Hindatu tace oh really toh bismillah yace bazan iya aikata hakan ba har sai kin sallame ni na mayar da hulata lokacin na zama lauya kuma zan kare client Dina. Tace ya mai girma mai Shari'a da wannan tambayoyi da nayi da kuma yadda mahaifin yarinyar ba ya karyata su domin babu mahaifin da zaiso kashe auren yarda nake cewa kotu tayi gaggawa daure aliyu na laifin zina da yayi sannan kuma a dauresa na FYADE da yayi sanadiyyar ya kasa gabatar da wasu hujja kwarara kuma aci sa tara mai yawa na canja Ma client Dina ladidi halitta da yayi ta hanyar cire Mata hakora.

Zama tayi bayan an sallami luba itama ta zauna Samir ya mayar da hularsa alkali yace lauyan Wanda ake kara ko kana da wata sheda da zai tabbatar mana da lubabatu matar aliyu ne ba zina yake ba kuma shin ko akwai wata sheda ta kariya da zaku bayar na aika aikar da yayiwa matar sa?

Projector Samir ya kunna yace ya mai girma mai Shari'a zan haske muku hotunan da suka dauka ne a ranan da ta cika shekara 10 kuma aka daura auren.

Haskowa ya fara yace ya mai girma mai Shari'a wannan hotan shi da ita minti biyar kamin a daura auren tana kwalliyar birthday dinta duk ta jagwalgwala fuska tayi musu selfie. Hindatu tace ya mai girma mai Shari'a wannan hotan zai iya zama an dauka ne kawai na birthday baiyi proving komai ba.

Alkali yace ra'ayinki bai karbu ba tunda lauyan bai gama nuna hotunan ba. Samir ya tafi hoto na gaba ina suna zaune ga damin goro da kudi damin naira dari dari. Yace wannan hotan mahaifiyar yarinyar ce ta dauka ga can maryam yayar mahaifiyar a gefe su kuma maza lokacin ana shirin karbar auren kenan.

Wani hoto na uku ya sake nuna wa yace ga kuma hotansu su dukansu harda cousins dinta nana da mama bayan an daura auren. Hindatu tace karfa ku manta ance ranan haihuwar ta ne Dan haka akwai yuwuwar ayi family picture Samir yace menene hadin ranan haihuwa da goro da kalin cingam tare da sisin gwal?
Shiru tayi Samir yace ya mai girma mai Shari'a batun FYADE kuma bai aikata FYADE ba domin kuwa shi kansa ba a haiyacin sa yake ba ansa masa kwaya a bin sha Wanda bamusan waye yayi masa hakan ba Ga result nan na jininsa a ranan da abin ya faru ta nuna tabbas akwai kwaya a jininsa kuma a iya sanin duniya,police station har ma da asubiti ba'a taba kamashi da shaye shaye ba.

Da wannan nake rokan kotun nan mai albarka da ta wanke mr aliyu daga zargin da ake masa ta kuma sa bangaren da suka bata masa suna su biyashi tara sannan abar masa matar sa. Alkali ne yace lauyan me kara ko kinada abin cewa ? Tace zanso gabatar da shaida na mai gadin gidan tare da mai chemist da kuma mahaifin yarinyar.

Alkali yace kotu ta baki dama fitowa sukayi tace bawan Allah zanso sanin ko kai waye yace nine mai gadin gidan malam Ali tace ko zaka iya fada mana abinda ka sani game da shi da kuma matana dake zaune tare da shi? Abinda ya fada ma yan sanda haka ya maimata musu babu ragi babu Kari domin shine iya gaskiyar abinda ya sani kuma ya fahimta. Tace mun gode sannan ta kalli mai chemist tace ko zamu iya sanin ko kai waye? Yace nine malam ubaliyo mai chemist.  Tace shin zaka iya fada mana abinda malam Ali yazo siya a yammacin 3 ga wadannan ?

Kallon aliyu tayi ya tuna da labarin da yake ji a unguwar cewa matar aliyu ta biyu tana da cikin yan uku dukda baisan sanda aliyu yayi wani aure ba. Aliyu ko yanajin news dadi yasa yi dinga kiran makotansu yana fada musu anata sanya alkairi. A ransa yace yanzu idan ba karesa ba haka yaransa zasu tashi a wahale kuma malam Ali mutumin kirki ne yamin halacci    ya bani shago kyauta tare da bani jari sannan baya siyan magani wajen kowa saini Dan ya taimaka min.

Nide akwai kamshin gaskiya a maganarta bazan juya masa baya ba. Yace tabbas yazo wajena ya siya magani kuma maganin da ya siya kamar wacce ta Saba siya ce ta rage masa sha'awa ga receipt nan na ko wani wata kamar bill haka yake biya. Saide ranan yace na basa mai karfi domin ji yake sha'awarsa ya tsananta a ranan Wanda baisan dalilin hakan ba.

Hindatu a ranta tace amma anyi Dan iskan mutumi duk wahalar da nasha lokacin da na ga result din cewa akwai kwaya a jininsa ne na Nemo shagon da yake siyan magani. Kuma ya tabbatar min ya siyenta shine yanzu zai canja zance?

Tace malam ubaliyo kwantar da hankalinka ka fadi gaskiya babu abinda za'ayi maka yace gaskiya ta kenan. Cewa tayi mun gode a kufule ta wuce kan daddy tace shin da gaske ne ka aurar da harka ma malam Ali? Yace Sam bansan da wannan zancen ba.

Haka daddy ya zauna ya karyata Samir ya rushe musu komai hindatu ko murmushi take tace toh hotunan da ya nuna fa? Yace wannan hotuna munyi amma Gordon da nake gani bansan inda ya samesu ba Dan haka technology yayi aiki dashi ya hada hotan.

Tace mun gode malam adamu da wannan nake rokan kotu mai albarka ta gaggauta hukunta malam Ali aka zina da cin amanar matar sa da yayi. Alkali yace lauyan wadda ake kara kanada abin cewa? Tace no my lord babu.
Alkali yace bayan sauraran hujjoji da shaida daga bangare guda biyu kotu ta yanke hukunci ko da Aires ko ba aure tsakanin aliyu da lubabatu toh dole su rabu duba da jawabin mahaifinta wannan case mun rufeshi amma kotu har zuwa yanzu bazata daure malam Ali da laifin FYADE ba domin har yanzu ba wata hujja da aka bayar cewa da gangan yayi Dan haka malam Ali na Rabaka da lubabatu saide idan iyayenta ne suka baka aurenta a baiyane, sannan zaka bada taran 250k ma ladidi na hakwara 5 da ka zubar Mata. Na daga case na biyu zuwa 15 ga wata na gaba kamin ya buga guduma luba ta Mike ta ruga da gudu ta rike guduman yan sanda ne sukayi caraf zasu rikota ta zille ta sauko kasa nace kaji taron sakarkaru.

Cilli tayi da gudumar ta tsuguna Alan guiwowinta tace mai Shari'a karka rabamu Dan Allah wallahi bazan iya rayuwa babu shi ba ya kakeso nayi da jarirai alokacin har ana shirin zuba Mata ankwa saboda tayi disrespecting din doka... alkali yace ku dakata me kike fada? Tace ciki ne dani alkali wallahi har cikin yan uku ma kaga hotan yanzu tun kamin a haifesa nakeson ka raba iyayensu.

Ban aikata abinda na aikata Dan na Rena doka ba na aikata ne saboda yarana kuma na tabbata kana da yara kuma zaka iya yin komai akansu. Ka duba mana ya mai Shari'a. Yace babu abinda zan iya yi domin kun kasa bada sheda kwakkwara saide ki roki iyayenki da su bashi auren ki abinda kika aikata a yanzu kuma an yafe miki amma ki kiyaye na gaba. Zai buga gudumarsa a karo na ba ladidi tace KU DAKATA MAI SHARI'A INADA MAGANA.

GENG! GENG!! GENG !!! ANZO WAJEN GA LADIDI NAN DAI KO ME ZATA CE OHO?

SHIN KUNGA LAIFIN LUBA AKAN ABINDA TAYI?

ANYA ALIYU ZAI TSIRA KUWA?

TAKUCE KARAMARSU BABBARSU WATO

Miss untichlobanty 💕

13th July,2020.

Ipagpatuloy ang Pagbabasa

Magugustuhan mo rin

16.8K 1K 11
Tabbas akwai ciwo a rayuwar da baka san karshenta ba, akwai tsoro a mafarkin da ka gagara farkawa! Ta ina lamarin ya fara? Ina tsakiyarsa da karshe...
43K 3.6K 37
"Baba meyasa kazama boka bokanci fa haramun ne kuma k'arya ne shirka ne Allah baya yafewa mushirki..... "ke Izza ki kiyayeni idan kika nemi d'agamin...
296K 23.7K 148
Hannu da yawa...... 🤝🏻🤝🏻🤝🏻
261K 10.7K 37
Complete story of a young girl Ummy.