5

659 57 0
                                    


bayan mintuna goma da fitan Fad'ima haka kawai Dad dinta yaji jikinshi Bebashi ba Allah yayishi mutum ne mesa ido akan tarbiyan gidansa Sam bashida wasa a gameda yarbiyan ya'y'ansa, Dady yamike da hanzari yafita Dan ya tabbata Zayyan dinne ko kuwa?"

dafitarsa motan Zayyan d'in yagani anan yafahimci suna tare ne da Fad'ima aciki, sosai ran Dady yai matukar baci haka yadawo cikin gd yana tsara hukuncin daya dace da y'ar tashi, su Fad'ima kuwa sunacan an tsunduma cikin kugin soyayyah ko fitowan Dady basuji ba.

Da sallama tashiga parlour har lkcn iyayen nata suna anan sedai yanzu kam da alama hiran tasu tacanja launi dan tahangi bacinrai k'arara a fuskokinsu, landanan hanjin cikinta yakad'a jin datai babu Wanda ya iya amsa sallaman nata Dan haka tafara dacewa, "kuyi hakur. Cikin fushi Dadyn nata yakatseta dacewa,

"karki yarda kifad'i wani Abu anan wawuya kawai mara hankali wadda batasan darajan kanta ba!

"Nashiga ukku Fad'ima tafad'a tareda karasawa taxube a gabansu, "Dady Dan Allah kayi hakuri!" tarike kafafun mahaifin nata tana mai xubda hawaye, "forgave me please my parent walh banaso kuyi fushi dani bansan laifina ba natuba!"

Dad dinta yasauke ajiyar zuciya yane mata kallon tuhuma kana yakira sunanta da.

"Fad'imatu"

yaushe kika watsar da duk tarbiyan damuka d'auki tsawan lokaci muna baki??"

Ashe ba nasha gargad'inki akan shiga motan wani saurayi dasunan kuna hira ba??"

Dasauri tadago idonta daya sauya launi tana kallonsa yanda shikuma Dady yahangi rashin gaskiya karara acikin kwayar idonta, tasake sadda kanta kasa tana tunanin ya akai Dad yasan nashiga motan Zayyan kuma miye ma abun damuwa duka kwana nawa yarage muzama ma'au..

Dady katse tunanin ta dacewa, "Nasan kina mamaki ne dan nace kinshiga motarsa ko.? "yanzu badin nine naganki da idona ba idan gayamin akai zan iya cewa sharri aka miki nasan baxaki hakaba kin fita kina cewa minti biyu but kin kwashe 40 minutes a cikin mota da wannan daran Fad'ima kin bani kunya banyi...

sautin kukanta yadakatar dashi tace "Dady Dan Allah kayi... Dad yadaga mata hannu Noo Fad'ima babu abunda xaki fadamun yanxu dai kiramin shi Zayyan din zan sanar dashi cewa yaturo min waniyansa dasafe insha Allahu da

safan zan daura muku aure baza ai haka dani ba!

A razane Hajiya ta dubeshi tace "Karkai haka Alhaji ayi hakuri dai duka kwana guma ne kacal suka rage fa tadai kola amma dan Allah karka kira yarannan!" Fad'ima kuwa banda kuka babu abunda take ita kam Zayyan yaja mata dama ga haushin abunda yamata ita kanta tayi mamaki dahar takasa nunamai bacin ranta, Dad yadubi matarsa yace a kwana goman dakike fada idan mukai sake zasu iya jawo mana abunda bamuyi xato ba kinsan kuma Allah zai tambayemu gameda rikon damukai masu!" hawaye na xuba a faskan Fad'ima ta rike hannayan su tace, "Dan Allah Dad kuyi hakuri kuyafemin ba aikina kenan ba yauma tsautsayi ne yajani shiga motanshi karkuyi min mummunan xato kuyi hakuri insha Allah bazan sake ba!" takarasa mgnr tana sharar qwalla, seda Mum tadage da lallashinsa sannan yahakura tareda gargadin Fad'ima akan takula sosai har susamu surabu da ita lfy.

Tin fitan Zayyan Zainab yakasa sukuni sai a sannan tunanin halin dayake ciki yaxo mata sanin kantane tariga takaisa ga makura zai iya kai kansa ga halaka, juyi kawai take bisa kayataccan gadonta duk tagaji da kwanciyar Dan haka tafito falo tana saka da warwara tanajin shigowan motanshi tasaki ajiyar zuciya dayake batayi zaton zai dawo ya kwana gidan ba.

Zayyan Bebi takan Zainab da ganinshi yasata tashi zaune tawani kafeshi da ido ganin datai ko kad'an Beshigo gida da wata damuwa ba sema kallanta dayayi yad'auke kai yana murmushi, aifa wani kolulun bakinciki yatokareta lokaci daya kishinsa yasake ciyota afad'ace tasha gabanshi tana mishi mugun kallo, dariya Zayyan yayi Wanda yabayyana dimples dinsa, cikin sigan tsokana yad'aga mata gira yes naje inda ake maraba dani kinga nadawo hankalina kwance yanxu haka dakyar tabarni nataho yana fad'an haka yaraba gefanta zai wuce Zainab data daskare awajan ganin janbaki a lips dinsa tabbas aikin gama ya gama sai a lkcn tafashe da wani irin kuka mai tsananin soya zuciya tadurkushe awajan..

Dasauri Zayyan yadawo yazube a gabanta Dan a duniya babu a binda yak'i jini irin kukan Zainab dinsa, "banason kukan nan Zainab duk kece kika jawo hakan amma kiyi hakuri I'm very much sorry I don't mean to hurt you pls kiyi Hakuri kinji..kinsan Ina sanki Wlhy Zainab babu wata diya macen dake cikin Zuciyata irin ki, insha Allahu Zainab har Allah yakarbi rayukanmu banida burin juya maki baya ko in toxartaki no not at all.. wannan dad'ad'an kalaman da Zayyan yafad'awa Zainab yasa tadanji sanyi aranta har tatsagaita da kukan Se ajiyan zuciya take sauran hawayen da yake xubomata a face Zayyan yasa harshe Yana lashewa tareda fada mata kalamai Wanda daga ita seshi.. zabura Zainab tayi kaman wadda aka tsikarawa Allura tace walh ba gaskiya bane miye wannan nake gani a lips dinka Zayyan har yaushe kazama haka? tasake fashewa da kuka, da gudu gudu tayi d'akinta.

Zaiyyan ya kad'a kai yana murmushi indai a wajan kishinsa ne Zainab babu sauki amma tagaza bashi kolawa yanda yadace, dakinsa yanufa Cike da San matarsa ga sha'awanta dake axabtar dashi, yana shiga dakin yafada toilet,

Zainab na komawa daki hudubobin da mrs Jh da miss xoxo suka mata ne yadawo kanta bashiri tamike tai wanka Sannan taxira rigan baccinta Shara Shara babu abinda ba'agani Sannan tai brush had'e da fesa turaruka tanufi dakin Zayyan,,, tasameshi xaune Yana Danna system Yana ganinta yanufota Yana murmushi cak yakaita har tsakiyan gado cikin kasalalliyan murya yace I want my wife .. Zainab tai murmushi itade..nan Zayyan yai fatali da rigan baccinta Ranar Zainab taga abin mamaki ilahirin jikinta babu inda Zayyan bai tsotsa ba Se faman sumbatu yake .. Nan jikin Zainab yafara rawa dama ita abinda take tsoro kenan raguwace awannan harkar ,, sosai Zayyan ya lura da hakan yace pls my woman help me insha Allah im going to be an Excellnt lover.. Zainab tai shiru Sannan tace do what ever you are going to do Haba kafin takarasa Zayyan yahade bakinsu lokaci daya taji sunxama daya sosai ranar tayi mamakin jajircinta seta nemi xafin tarasa sefa..

Ranar Zayyan yashiwa Zainab albarka yafi akirga danjinsa yai kaman wani sabon ango dayake mrs Jh tana tsaye wajan gyara k'anwar tata Kai kace sabuwar amarya ce.

DANNAR 'KIRJI...💞(COMPLETED✅)Where stories live. Discover now