Khadija 46

2.5K 118 7
                                    

Zaro ido nai Dan Jin jikin shi yama fi nawa zafi sosai hura masa iska na soma yi Dan na rasa yanda zan tashe shi a hankali shima ya bude idon shi yana kallo na na ce "yaya jikin ka yayi zafi sosai , na fada Kaman zanyi kuka Dan sakina yayi yana taba jikina cikin muryan bacci da wahala ya ce "ya jikin ? Kallonshi nake yaya Baka da lafiya ne? Na tambaya cikin shaguwaba kallona yake sai ya Dan sauke numfashi "zai taho, ya jani jikin shi sosai "bbu komai kawai zazzabi ne irin naki yanda Baki Saba ba Nima haka shi yasa muke zazzabi zai warke k ma ay sauran wajen kafanki kawai ya rage koh ? Sai ya Dan matsa Dan yaga face ina ni kuma kunya naji sosai shi yasa na ke rufe face ina Dan Dariya yayi kadan irin na makoshin nan Nima kafana zafi nake mun kinji bara a shiga massallaci sai muyi namu koh Matata ? Shiru nai masa ya kuma irin dariyan dazu.
Bayan munyi sallah Wanda da kiyar nake kaiwa kasa mukai addu'a karatun Quran ya fara nikam bacci nake ji yana tafiya Dani ina azkar har ya gama kan gadon muka koma mukai spooning juna sai bacci shine ma at first ya soma kissing neck ina sai nai masa banza da ya gaji bbu responds sai ya bari bacci sosai na gajiya muke.

Ya umar ne da amma zuka shigo gidan shiru,wajen 9:00am amma tace ina suka shiga? daki zasu shiga sai amma ta bude dakina ta gani koh maybe school na tafi koh bacci nake yi mamaki ne ya kamata ganin mu muna bacci shima ya umar lekowa yayi hoto su kai mana suna dariya har suka fita mu koh bamu sani bah bacci kawai muke.
Wajen 11:00am yaya ne ya fara tashi motsin ya tashi ne ya tasheni kallon juna mukai sai kuma muka koma muka kuwanta shiru after some minute ya tashi ya shiga wanka ya fito ni kuma na gama giyara dakin Nima na shiga wanka a hankali nake takawa har na shiga ruwan zafi na saka a bath kamin na zauna ciki na yan wasu time har sau biyu nai kamin nai wanka na fito na ma Zata ya fita koh da na fito yana zaune yana danna waya kunya nake ji gashi yanda nake tafiya ya Dan sauya na shiga closet shiko bina yayi da kallo har na shige. Kaya na saka atamfa ce sky blue and brown gown mai kiyau nayi ture kaga tsiya ban saka komai a face ina bah sai lip gloss na saka Sai dankunne na feshe jikina da turare ina fitowa shima ya kalle ni yana murmushi sai da na fito ya taso inda nake riko waste ina yayi hannu na na kan chest inshi na kasa fallon shi ya ce "kinyi kiyau sosai, murmushi nai ina Kara sauke kaina kasa. Maganganun love ya rinka fada mani wasu Kaman Inyi ihu wasu Inyi masa face expression saboda weirdness Insu haka har aka Kira wayan shi still bai sake ni bah ina jikin shi yayi picking yana gamawa ya dauke ni bridal style ihu nai na rike shi Dan a ba Zata yayi mun rike wuyanshi nayi har muka isa parlor zaunar Dani yayi kamin yayi excusing kanshi ya fita ni dai wayana na dauka ina ina game kamin ya shigo Ashe abinci yayi ordering zuwa yayi ya ajiye kamin ya shiga kitchen dauko plate abinci muka ci koh ince yayi feeding ina muna gamawa ya kalleni dije jibi Zantafi Abuja, muje tare mana, ya gama yana lankuwashe murya wai Dan in Bishi "umm ummm ina da school sai dai Kaje ka dawo ay ina nan"

Yanzu k Baki so mu cigaba da zama kusa da juna in na tafi fah ni kadai a gida kuma zan yi Kaman one month bazakiyi missing ina bah, ya kashe mun ido

Rufe face ina nai da hannu ina Jin kunya shi yake yi ni nake feeling shy "toh school ina fah kuma ay ka Saba kai da kaje wani kasan ma balle Abuja da Kano ?

Ummm ummm yanzu da ban da daban koh Baki ganewa ne Inyi maki dalla dalla

Tashi nayi ya figo ni jikin shi ya matse akunne na ya soma min rada in nayi motsi yayi bitting kunne na haka ya rinka Gaya mun rashin kunya har saida na soma kuka yana ta dariya ya jawo ni jikin shi yana kuma yi min wani sabodan soyyayah Wanda bazan ma ce gashi bah kawai magana ne amma tune in magana da mai yi da style in da ban ne kawai yana Dan hura min is ka a kunne da feather touch kisses a wuya shiru nai luuuup Kaman wata muna fika muna haka sai ga su ilham da ya umar ya abdul sai amma da sauri na dago amma ya hanani tashi ina jikin shi ya matse ni ina son tashi yaki barina ya umar ne opps sorry bari mu koma ya fada da zolaya shiko ogan wai "ku shigo kawai, yana Dan danna waya shigowa sukai ilham dah AMMA suka shiga daki su kuma mazan suka zauna ya umar ne "toh bazaka saketa bane tashi ciki wajen yan uwanta bane ? Dagowa yayi ya Harare shi ya cigaba da abunda yake ni dai nai shigru har su ya umar suka fara labari shima yana Dan sa Baki in zai min magana sai ya rada mun haka suma su ilham suka fito harda sauran abincin mu suka cinye and at the end I got comfortable har na soma bacci kiran sallah yasa suka fita.

Su ilham be suka sani agaba da zolaya suna tayi ni kam naki in kula na share har suka gaji

Da dare yayi sai kuma naji banji dadi bah dah bbu yaya wanka nai na kuma sitbath

Ina fitowa Sai gah kiran yaya




I swear I typed more than this Wattpad deleted sooo

Nyt babes sai gobe

Khadeejarh ❤️❤️Unde poveștirile trăiesc. Descoperă acum