DAN MINISTER

1.1K 23 0
                                    

👝👝👝👝👝👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝👝
👠👠👠
👝👝
   👠

💄💅 *DAN MINISTER* 💅💄
           🦚🦚


Written by *Husba'ahfama*

*IG officiall_husba'ahfama*
Facebook *Real Husba'ahfama*

Follow me on Wattpad *@ Real Husba'ahfama*





                    13-14







Nabil yawahalar da shatuwa sosai Dan gaba,daya baya hankalinsa saboda wata sabuwar duniya da yaji yashiga Wanda betaba shigaba se yau ita tana kukan azaba da Kiran iya da kawayanta Babu Wanda Bata kiraba har da su amina shikuma kukan dadin da be taba jiba yake surutaikuwa Babu Wanda beyiba har da yiwa baffah godiya shatuwa da wuya tayi wuya numfashinta daukewa yayi batasan sanda nabil ya bartaba bayan komai yanutsa rungume shatuwa yayi Yana ta Mai da numfashi jiyayi gabadaya ciwan da yakeji na Mara Babu kamar an dauke Masa wani Abu me dauyi ajikinshi wani baccine me nauyi yadaukeshi be farkaba se da gari yawaye sosai Ido yabude ahankali yaji mutun ajikinshi da sauri yaduba yaga shatuwa ce kallan inda yake yahau yi abinda yafaru jiyane tsakaninsa da shatuwa yadawo Masa kurawa shatuwa Ido yayi yaga ko motsi batayi ranarne yakare Mata kallo yaga yanda ainahin kalar fuskarta take yadade Yana kallanta irin rashin mutuncin da take Masa yatuno yakuma tuno abinda yashiga tsakaninsu adaran jiya wani tsaki yasaki yatashi afusace yasa kayansa yai hanyar waje har ze fita yatuno ko motsi bega tanayiba dawowa yayi yatabata yaga kamar Bata da Rai ruwa me sanyi yadauko ya kwara Mata takuwa saki wani marayar Kara tsaki yakuma Jah yai ficewarsa ko kallan  halin  da take ciki beyiba ko  damuwa bare ya temaketa Yana dada Jin haushin kansa da yazubar da girmanshi kamarshi yaje ya aikata haka da shatuwa Kuma gashi shi yatsani Mata garin  yayama shi yashiga dakin ta tinani yake tayi har yashiga dakinshi Yana shiga wanka yaje yayi bayan yagama shiryawa kasa Zama agida yayi yai ficewarshi gurin da yake shakatawa

Baffah se da yasa aka nemo me gyaran targade yagyarawa minister targadensa da gocewar kashin da yayi yafada yaji wajan gyara Dan gurin yayi tsami sosai

Iya tinda suka dawo takasa motsa jikinta barinma hannunta gabadaya jikinta ciwo yake Mata ga hannu yaki motsuwa itama se da akasa me gyara yaduba Mata hannunta  yaga tasamu tsagewar Kashi ahannunta na dama aikuwa kafin agyara hannun ansha daru da ita Miss Miss kuwa takira sunansa ba adadi tana Masa ruwan masifa shi da nabil

Amina ce tazo da safe baffah ne yasa tazo da mgnar da zasuyi tasamu baffah abangaran da yake sauka yasa aka Kira Masa hajiya Fatima bayan sun gaigaisa

baffah yafara mgn yace to Kan mgnar mu na kiraku wannan shawarar da nayanke itace mafita insha allahu Kuma za a dace Amina tinda tafiyar Taki ke da mijin naki tazo zuwa kwas,din da zejeyi america kutafi tare da shatuwa tinda shi mijin naki yace tare zaku tafi Kuma sani na da gida acan america gidan nashi zaku sauka har mijin naki yagama kwas,din da zeyi na wata shida Dan Allah ki dada kokarin da kikeyi Akan Wanda kikeyi Akan shatuwa muma anan zamuyi iya namu kokarin Kan nabil har musamu abinda mukeso awajanshi Dan shiryuwarshi itace shiryuwar sani itama shatuwa hakane Dan Haka yanzu tinda kince yau da yamma zaku tashi zuwa America kije kisa shatuwa ta shirya ki hada,mata du abinda yadace ki tafi da ita gidanki lokaci nayi se dai ku tafi ko tanan karku biyo da ita Kuma karki Bari nabil yasan kece Kika tafi da shatuwa ko iya bazata San da tafiyar jikartaba Dan hakafa na yarda muka taho da iya dan Tai sallama da shatuwa Kinga karshe ga abinda yafaru itama bazata,san shatuwa tayi tafiyaba in bahakaba komai baci zeyi yanzu Fatima takira megadin gidan nabil ta tambayeshi ko nabil nanan yace bayanan yadade da fita Danhaka sekiyi sauri kije ki dauketa Kuma ko lokacin da wowarku yayi inhar dukansu Basu shiryu yanda mukesoba baza a dawo da shatuwa ba har se munga sun koma yanda mukeso

DAN MINISTERWhere stories live. Discover now