MOON

By nimcyluv

56.5K 4.7K 754

Safarar mata More

coming soon
chapter 1-2
3-4
5-6
7-8
9-10
11-12
13-14
15-16
17-18
19-20
21-22
23_24
25-26
27-28
29-30
31_32
33_34
35-36
37-38
39-40
41-42
43-44
45-46
47-48
49-50
51-52
53-54
57-58
59-60
61-62
63-64
65-66
Dad
67-68
69-70
71-72
73-74
Tallah

55-56

1.1K 93 14
By nimcyluv

PAKISTAN/BANGKOK
Ba suyi ɗauki wani long time suna tafiya ba jirginsu ya sauka a Pakistan a *Bangkok Metropolitan Region*.
Pakistan, officially the Islamic Republic of Pakistan, is a country in South Asia. It is the world's fifth-most populous country, with a population exceeding 225.2 million, and has the world's second-largest Muslim population. Pakistan is the 33rd-largest country by area, spanning 881,913 square kilometres.

Deen ne ya ware manyan idanunsa ya sauke su a fuskar Moon wacce take bacci a jikinsa ba tare data sani ba,gaba ɗaya ta nan naɗa sa kamar macijiya, wani tattausan murmushi ya saki wanda ya bai yana white teeths gave ɗinsa zuwa lomawar dimples ɗinsa, hannunsa yasa a hankali ya zare ribbon ɗin daya ɗaure gashin sa, nan take gashin ya sauka a wuyansa tare gefen fuskarsa duk wanda ya gansa zai ɗauka da gaske haifaffan ƙasar ne sbd kama da yay dasu, kowa yasan Pakistan musulmi ne amma akwai su da zallar mugunta gashi masa ga maciji da ƴan India, zareta da yay a jikinsa yana mai ƙarewar innocent face ɗinta kallo, lumshe idanunsa yay wanda suka ɗan janye sbd damuwa a hankali kuma ya ɗura lips ɗinsa saman nata ya tsotsi kaɗan da sauri da sauke ajjiyar zuciya kafin tai saurin buɗe ido,tana ganinsa ta haɗe rai tare da zamewa a jikinsa,ganin alrdy su Faizak da Adyan sun fita a jet ɗin ya rage daga shi sai ita yasa ya ɗan fesar da numfashi kamar mai koyan magana yace "Queen Maimunatou" banza tai masa ganin haka yasa ya shiga control kansa cikin kaushashiyar Murya yace "Look bana son shirme, aiki nazo gabatarwa ki ajjiye wani rubbish naki gefe kin gane? Kibi duk abinda nace kina mistake zaki iya rasa ranki babu ruwan Aliyou" ya ƙasar faɗar mgn yana sakin Murmushi wai babu ruwansa? Yasan kawai ya faɗa ne amma babu Queen Maimunatou Moon ɗinsa ai babu Aliyou Tabbas.
Miƙewa tsaye yay yana connecting bluetooth ɗinsa da wayarsa dake jikinsa, bayan ya gama ya ɗauki bindigarsa ya ɗura mata bullet masu yawa kana ya zuba masu cikn pocket ɗinsa, yana gamawa yasa hanunsa ya miƙar da ita tsaye ita dai dan haushi ko kallonsa ta gagarayi bare ta tankasa, lumshasshun idanunsa ya zuba mata kafin a hankali ya haɗata da faffaɗan ƙirjinsa ya shiga sauke tawayen ajjiyar zuciya, cikin kunanta ya shiga fesa mata numfashi kafin yace "Ina sonki Maimunatou,har abada gaban abada,zan sadaukar da komai sbd ke,nasan ba lallai ki gane ba sbd wani banzan dalili naki,amma ko a Wannan aikin na mutu ki sani na mutu da soyayyarki, kuma zanfi kowa farin ciki da mutuwa ta, amma zanyi baƙin ciki abu biyu" fesar da numfashi yay kafin yace "zan missed sweet bakinki,kuma ina fatan ko a yau zan mutu ace na sauke haƙƙin matata na mutu na bar maki  jinin Aliyou a cikin cikinki" Da sauri ta kallesa gabanta na faɗuwa kalaman sa ba ƙaramin dukan ƙirjinta sukai ba,tsoro da far gaba suka cika ta lokaci ɗaya banda kallonsa ba abinda yake, maganarsa ta kozai mutu yafi komai ɗaga mata hankali, gira ya ɗaga mata yace "What? Meye dan Aliyou ya mutu daman ba baki so na ba, kinga mutuwar zaizo a dai-dai" saurin runtsa idanunta tayi jikinta ya ɗauki rawa ga wasu hot tears da suka shiga tsiyaya a cikin idanunta girgiza kai ta fara shikam abun nishaɗi yake basa dan haka ya ɗan jaa baya kaɗan tare da sanya mata narkakkun idanunsa wanda suke ɗauke da zallar soyayyarta, abun da bai tambayi ba a rayuwarsa shi yake yanzo gaba ɗaya white teeths ɗinsa suna waje sbd dryar da yake mata can kuma yace "to daman akwai wanda aka kawoshi gadin duniyar ne? Daman idan kai ne jiya kai ne yau to dole ace gobe ba kai ba ne,dan haka mutuwa ai ya zama dole ga dukkan Musulmi daya yarda da mutuwar,sai dai kiji ana king Aliyou Eneye Ahuoyza Deen Allah yay masa rasuwa" kasa daurewa tayi sai kawai ta faɗa jikinsa ta saki kuka iya ƙarfinta, daga ƙarshe kuma duka hannayenta tasa ta shiga dukan ƙirjinsa tana faɗin "stop saying that Dad, idan akwai wanda ya dace da mutuwa yanzu nice bakai ba" zare idanunsa yay cikin ƙarfin hali yace "Eyee! San kai ko?ki ɗauka zaki mutu ai ko 5minutes bazan ƙara aduniyar ba zanbi bayan matata" kuka kawai take tare rirriƙesa kamar wani zai kwance sa, fesar da numfashi yay cikin ƙasa da Murya yace "it's okay! Now tell me kina so na? Kina son mijinki?" Cikin kuka tace "but why are killed my parents?" Manyan fararan idanunsa ya fito dasu idanunsa sunyi jajir jikinsa ya ɗauki rawa kamar bai son yin mgn sai kuma yace "ur parents? Tayaya zan iya kashe mutane? Mutanan ma iyayenki? Are you out of your sense Queen Maimunatou?" Cikin kuka tace "abinda aka gayamin ne ban tabbatar ba sai da naga shaida" huci ya fesar yace "Ohh really? Ni soja ne mai zaman kansa ina da damar riƙe bindiga,ina da lasisin harbar duk wanda naso,ina da dalilin da zanje duk inda naso na gabatar da aiki na,ke da aka gaya maki kice sakarya ba'a ɗaukan hukunci saika kama mai laifi da hannunka, And wama yace wannan iyayenki ne?" Da sauri ta kallesa tace "kamarya? To suwaye iyayen nawa?" Ka faɗa ya ɗaga mata yace "soon or later za ki san komai,ko bayan babu raina akwai mai baki wannan labarin kuma zaki alfahari da mijinki kin gane ai" kasa magana tayi zuciyarta banda bugawa babu abinda take, yanayinsa na Yanzu tsoro yake mata yana abu kamar mai barin WASIYYA, hannu yasa ya jawota jikinsa tare suka sauke numfashi a hankali yasa hanunsa ya zame veil ɗin dake saman kanta ya shiga shafa ƙwantaccen gashin kanta,ji yake kamar ya tsaga ƙirjinsa ya maida ta sbd zallar ƙaunar da yake mata,bai san mai yake jin wani iri game dashi ba,ji yake kamar sauyasa babu tsoro ko ɗaya a idanunsa amma fargaba da lugudan da zuciyarsa take masa kaɗai ya isa tsorata shi, ƙamshin dake wuyanta ya shiga tsuntsuna yana ƙara tura hancinsa tsakanin wuyanta, cikin nutsuwa kuma ya sanya hannunsa cikin rigar ta a hankali ya fara sama da shi har zuwa saman manyan brest ɗinta wanda gaba ɗaya bata sanya masu brezia, a tsaye suke sosai wata wahalalliyar ajjiyar zuciya ya lokacin da hannunsa ya sauka saman brest ɗinta a haka yana iya jin yadda zuciyarta ke harbawa very fast,a karo na farko taji ta kasa hanasa abinda yake mata sai ma ƙara shigewa jikinsa ta dake, "Uhm" kawai ya iya cewa domin yasan Ubangiji ya gama tsara halitta a nan, zai mure tare matarsa za taji fiye da sauran matan zai mabar mata da jikinsa yadda ko wuni guda ba zata iya babu shi ba, zai shagwaɓa ta ya bata farin ciki fiye bada sauran mata,bazai taɓa bari tai kuka ba a rayuwarta sai dai kukan daɗin da yake jiyar da ita badai na baƙin ciki ba,ashe duk surutan da yake a zuciyarsa a fiye yake sakarsu bai sani ba sai da yaji tace "And I'll make you happy too Dad i love you kai ne jin daɗin Maimunatou kai ne farin cikin ta da nutsuwata, babu ranar daya taɓa zuwa ya shige zuciyata batai kewarka ba, Dad dan Allah kada kaje wajan mutumin nan ka barni ni ɗaya naje i promise nothing will going to happen to me" Murmushi kawai yay mata yasan ko yanzu ya faɗi ya mutu abu ne mai wahalar gaske Lollynsa ta manta da shi, hanunsa dake saman brest ya matsa ƴar ƙara ta saki sbd zafin da taji a hankali kuma yasa ƴartasa ya shiga zagaye nipples ɗinta dashi, lumshe idanunta tayi sbd wani sabon abu daya fara yi mata yawo a jiki cikin nutsuwa kuma ya zare hanunsa yasan idan yace zai wani abu to tabbas zai iya amsa Virgin ɗinta a nan domin shi kaɗai yasan halin da yake ciki.

  *_Akwai nasarwa mai muhimmanci a ƙarshen shafin kowa ya tsaya ya karanta sbd Allah_*

Kanta ta ɗaga da sauri ta janye idanunta daga nasa sbd hawayen data gani maƙale cikin idanunsa, lallai something bad gonna happen yau Dad ɗinta ke kuka abinda bata taɓa gani ba kenan tun tana yarinya har kawo yanzu, muryarsa na rawa yace "Kiss me Maimunatou kiss me Dolly I'm going to miss you" da sauri ta kama kansa jikinta duk rawa yake ganin bata kai ga tsayinsa yasa ya durƙosa dai-dai fuskarta da sauri ta sanya bakinta cikin nasa ta shiga bashi wani lafiyayyan kiss wanda iya kacin rayuwarsa bai taɓa samun irinsa ba, while hannunta guda na saman mararsa tana shafawa da sauri yasa hanunsa ya zame belt ɗin dake jikin wandonsa jikinsa duk sharking yake a haka ya samu ya zaro Manhoon ɗinsa wace take tsaye sai dripping take da sauri ya kama hannunta ya sanyata mata, runtsa idanunta tayi sosai riƙewa tayi gam while bakinta yana cikin nasa sai tsotsar tongue ɗinsa take da iyakar gwarewarta domin salon kiss ɗin ma iyawa ne wani dole sai ka shiga class kayi darasi akansa, tana jin yadda dick ɗinsa ke halbawa cikin nutsuwa ta fara matsawa a hannunta ta nayi up and down da hannunta ji yake kamar zai mutu dan daɗi rungome ta yay sosai ya fashe da kuka mai taɓa zuciya jin yana kuka yasa itama ta sanya nata kukan,a wannan lokacin da ace da akwai wani cikin jet ɗin bayansu tabbas da sai ya zubar masu da hawayen tausayi musamman Deen, da sauri ya zame abarsa ya maida jikin wando ya gyara zaman belet ɗin sa,kasa ce mata komai yay sai goshinta daya sumbata yace "jazakillah bilkhair Habibty Allah yay maki albarka ya saki a jannatul Firdausi" yana gama faɗin hakan ya kama hannunta suka sauka ƙasa.
A nan ya samu Adyan ya shirya tsaf cikin shigar sojoji shima, Faizak na tsaye yana binsu da kallo musamman Deen wanda duk abinda yake a yanzu bai hana damuwar fuskarsa nunawa ba, motoci suka hau gaba ɗayansu Moon na jikin Deen sai shasshekar kuka take, map ce ke nuna masu hanyar da zasu bi domin zuwa area mai suna *CENSUS OF PAKISTAN* unguwar shiru babu kowa kamar wanda suka san yau aiki za'ai,kana duk wanda yay karatun criminality yasan unguwar nan ta ƴan daga ce, suna shiga unguwar sukai parking, Faizak ne yace "Yaya za'ai yanzu" shiru Deen yay can yace "duk wanda yake kai ta to bazai dawo da rai ba" zaro ido Faizak yay sai kuma yace "yaya zamuyi yanzu?" Deen yace "wait a moment ina jiran wani yanzu"... Oga Taju yace "Sharifuddeen kai zaka kai miƙa hanunsa tsuhuwar da alama sun ƙara so" Wanda aka kira da Sharifuddeen yace "Ok sir" miƙewa Oga Taju yay yana kallon yaran nasa yace "Damus,Abu Maleek,Alhassan, Yuzafsir get ready,ko haɗa bom jikin kujerar da zamu ajjiye yarinyar na sauya shawara kasheta zanyi" yana faɗin hakan yasa aka kunce Yayinda wacce take kwance cikin halin mutuwa,da Black mars Sharifuddeen ya rufe fuskarsa, Oga Taju da suke mgn da Deen yace "ga tsuhuwar ku nan za'a kawo ka bada yarinyar akawota" tsaki kawai yaja masa kana ya kashe wayar, fitowa Deen yay daga motar kana ya fito da Moon yace "don't scare Lolly na saka maki speaker duk abinda kika faɗa zanji komai, da zarar kinga wani abu kawai ki mgn kada ki nuna alamar da zata su gane akwai wani abu jikinki" jikinsa ta shige tace "Dad please go back dan Allah kada ka tsaya" Murmushi yay mata ba tare da yace komai ba" wani mutum ne yazo fuskarsa rufe ya kama hannun Moon Deen yay ƙasa da murya yace "wlh kaimin hauka sai naci uwarka jakin banza kawai" shiru mutumin yay da sauri kuma Deen ya juya baya sbd kiran da Moon take masa, mutumin na tafiya Sharifuddeen na zuwa da sauri Deen ya amshi Yayinda Faizak ya sanyata a mota yace "kubar nan wajan yanzon nan" da sauri Faizak yay motar key ya ɗauki hanya, Deen ya ɗaga bindiga ya harbi mutumin daya kawo Yayinda, a can ɓangaren Oga Taju ana shigowa da Moon ya saki wani ihu yace "i knew nasan komai daɗewa zaki zo waje na" yana faɗin hakan yasa bindiga ya harbi mutumin daya kawo Moon, nan take ya faɗi jini na zuba a kansa, cikin tsawa yake "kuyi waje da shi" wajansa suka nufa suna zuwa suka same abun fuskarsa gaba ɗaya suka kalli juna da ƙarfi wani yace "Oga, Damus ka kashe" a hargitse ya juya yace "me? Dani Deen zai buga game" maza ko ɗaure yarinyar can jekin bom" zabura Deen yay yace "Bom!!" Adyan yace "Bom?" Deen ya shiga dukan iska kafin yace "lemme go" Adyan yace "no" mu Jira kallon daƙiƙi jaki Deen yaywa Adyan..Oga Taju ware mars ɗin fuskarsa yay ya ɗauki wani red zai saka kenan Deen ya faɗo cikin wajan, da ƙarfi Deen yace  "You???" Sai kuma yay Murmushi yace "banyi tunanin banza ba,idan har na faɗi abu to tabbas haka ne, to ya?? *Alhaji Bashir Yahya gidan iko* , wato kai ne mai haddasa komai? Wow! Abin naku abin birgewa bayan ɗan ka *Farouk* yasa an kashe iyayen Moon kai kuma kake farautar rayuwarta ko, hope baka manta wasiƙa ta ba daman nace maka zan dawo zan bai yana gabanka" Moon dake saman kujera ga Moon sai ƙara yake alamar lokacinsa ya kusa, dry Oga Taju yay yace "a Wannan lokacin ni ba Alhaji Bashir ba ne,Ni Oga Taju ne, maganar Farouk kuma ka kiyayi kanka dashi domin ko ni yafi ƙarfi na bare kai" Oga Taju na faɗin haka yasa aka ɗaure Deen yace "zan bar maku wajan kaga sai kuyi soyayya a lahira" yana faɗin hakan ya juya zai bar wajan ya fara jiyo ƙarar harɓi ta ko ina,dubawa yay yaga babu bindiga jikinsa cikin tsawa yace "what are you waiting for? Kuje garesu" gaba ɗaya yaransa sukai waje tare sakin ruwan bullet, nan waje ya hargitse gaba ɗaya Oga Taju ya kalli Moon ɗin yaga saura 4minutes gaba ɗaya ya tashi yace "bari nayi nan ma haɗe a can lahira ina miƙa saƙon gaisuwa ta ga babban yaro na Bangaladash Damus, kuma" kafin ya ƙarasa maganar ya amfasa masa kai da bindiga ihu ya saki nan take ya faɗi a wajan babu numfashi sai da akai masa harbi wajan goma a kansa, Murmushi Deen yay idanunsa cike da hawaye ga wani murmushi take fuskarsa juyawa yay suka haɗa ido da *Ammar*  ƙamewa Ammar yay ya sarawa Deen da sauri kuma Adyan ya shigo suka shiga kunce Deen, zare ido Adyan yay yace "Remain 1minutes bom ya tashi" da gudu Deen yay Wajan Moon wacce take zaune kamar an dasa idanunta cike da hawaye, Ammar da Adyan waje sukai da sauri a dai-dai nan kuma Faizak ya dawo shima tsayawa yay zuciyarsa tana bugawa, da sauri Deen ya kunce Moon yana ƙoƙarin tashi wani dutsen ya danne masa ƙafa, Kallon Moon yay yace "Out!!" Girgiza kai tayi tare fasa ihu ta shiga ture dutsen amma ko motsi ba yayi, jawota yay jikinsa sosai ya shiga sauke ajjiyar zuciya kafin yay copping face ɗinsu ya bata sumba a bakinta hancinta idanunta goshinta, cikin ƙasa da murya yace "Wait for me..." Yana faɗin hakan Adyan ya shigo da sauri mai tsaya jiran komai ya ɗauki Moon yay waje da ita, kallon Ammar yay yace "zo muje mu cire dutsen" gaba ɗaya suka nufi wajan daga can cikin Deen yace "No!!! Kada kozo" tsayawa sukai cak da gudu Moon ta nufi ƙofar shiga ciki kafin ta ƙarasa bom ɗin yay wata ƙara tare da tashi da ita, gaba ɗaya su Ammar sukai ƙasa Moon kuma ta faɗa jikin Faizak a sume, ihun da Adyan yay yaja hankalinsu zaro ido gaba ɗaya sukai sbd ganin part ƙafar Deen za sukai tai tsalle ta fito kafin wani yay magana sai ga hannu Deen shima ya faɗo wajan kamar an cillosa gaba ɗaya suka shiga faɗin Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un😭.....

  _yanzu wasan ya fara💃🏻da gaske Deen mutuwa yay? Bayan ya mutu mai zai faro? Suman da Moon tai zata farka?? Yaya wasan zai sauya ga Farouk a raye kuma da alama he's the reason behind anything dake faruwa🔥✍🏾_

*Sanarwar mai muhimmanci daga Nimcyluv*

_Kowa yasan littafin mooy kyauta ne, na daɗe da faɗin hakan sbd na shirya yin littafin *SIRRIN MU* ana kuɗi why zan haɗa littafai biyu lokacin ɗaya kuma duk na kuɗi, amma abinda na gani jiya yay matuƙar bani baƙin ciki takaicin,wanda yasa naji inama ban fara rubuta littafin *MOON* ba na ɓata lokaci na,na hana ido na bacci, naƙi fita unguwa sbd gudun in zauna surutu ya hanani typing, na sanya kuɗi masu yawa nasai sabuwar waya sbd lalacewar da waccen tayi,na sanya kuɗi naisai data a duk bayan kwana biyu datar 500 nake siya, amma sai gashi littafin da nake kyauta da ilimin da Allah ya ban da hannuna wani yake ɗauka ya sayarwa da mutane yana sanya account details ɗin sa da komai, idan ko kaga Mutanan da suke siya sai kunyi mamaki, ansha kirana ace nawa ake sai da Book ɗin *MOON* nace kyauta ne,ashe sa gaske siyarwar ake, to ni ba gantalalliya bace ba'a sallamawa duniya ni ba, da wani yaci kuɗi ɗin Littafin gwamma ni naci,duk mai hankali zai tausaya min bana iya rubutu iya 2readmore na barshi amma babu tausayi a zuciyar mutane wlh, nasan za kuyi min kallon selfish amma bai dace kuyi hakan ba, kun san duk abinda nayi ba'a san raina ba ne,wlh baƙin ciki jiya har kuka nai, finally littafin MOON ya zama na kuɗi ka fidda kuɗi ka siya ka karanta domin yanzu wasan ya fara tafiya ce miƙaƙƙiya, in sha Allah yanci gaba da posting na *1at September* ranar da zan fara *SIRRIN MU* Gruop ɗaya zan haɗe da *SIRRIN MU DA MOON* zan kyautata maku sbd abinda ya faru bazai sai da book guda ɗaya na bar ɗaya ba idan kana son MOON dole kasu SIRRIN MU zaku biya 600 SIRRIN MU 400 MOON 200 da nace vip 600 ko nrml grp 400 yanzu ba batun vip wanda suka biya kuɗin vip 600 no need su sake biya akwai *PROMO* zaku biya 500 ga dukkan littafan guda biyu da zarar 1st September yayi ya koma 600, ga wanda ya shirya biya ga account details 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616 📚✍🏾 fatan zakuyi min ƙyakkyawar fahimta duk wanda ya zagen bana da haƙƙin a kasan, za kuyi farin ciki da dukkan littafan biyu Musamman *SIRRIN MU* littafin MOON kuma yanzu aka fara🤙🏽,ina gdy da lokutar ƙaunar ku Allah yay baku albarka Ubangiji ya kyautata ƙarshen mu *NIMCYLUV* na alhafari daku💃🏻💃🏻😍_

Sai mun haɗe a paid gruop jama'a💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽akwai zazzafar soyayya💋❤️

Continue Reading

You'll Also Like

6K 942 56
Labari akan masarautu guda biya Darul-Bilyam da Masarautar Toro,sarƙaƙiya akan son mallakar Takobi da kuma sarauta.
53.4K 1.9K 12
Just walk in and read, I promise u are going to be mesmerize with the emotional love story embedded in this novel.
47.1K 4.3K 77
The life of a Soldier
377K 68.2K 13
Everything changed the day the King ordered me to seduce his son and bring him back to the Kingdom. He was my best friend. As per the order of things...