Yana fita minti talatin abokan shashancin nasa suka karaso su biyar suka kawo masa maganin, wanda zai zama kamar doki zai fita daga hayyacinsa nai kawai ya fara aiki ba bata lokaci ya afa kayansa,da kuma na kashe Alhaji Ghali suka din ga iskanci suna ihu.

Nauwara na kwance tana bacci cikin farin ciki saboda tsanin farin cikin da Alhaji Ghali ya sa ta na zata ganin iyayenta, tana mafarkin sun hadu dasu cikin farin ciki sun kuma gafarta mata kamar a mafarki taji an dalla mata mari ta bude idonta fes akansa suna kallon kallo.

Tuni ya daka mata tsawa ta juya taki ganin haka ya kira abon nasa suka daureta da igiyoyi, dayan ya ce "Anty Chakwai barni na dana" ya kece dariya "ai kowa zai yi ku kwantar da hankalinku yau cin mutan da zami mata" tana kuka tana ihu ya kifata ga ciki da sauri tai goho, "hhhhhh! shegiya ita ma so ta ke" tana kuka ya hau ta sai da yai awa biyu cur.

Tun tana kuka sai da ta dena kuka har sai da ta suma yana kanta yana wannan aikin, sun manta basu rufe kofar parlour da key ba bare ta dakin da take han hai, ganin tayi laushi yaran suka koma parlour suna fita Alhaji Ghali ya shi go da yan sanda, "yauwa ku fara da su" ihun da yake ji a dakinta kuma na Baby Chakwai nai yasa ya nufa da gudu, abun da ya gani nai yasa ya saki wani ihu wanda ya janyo hankalin ragowar police din.




*******************



"Tabbas Hajiya sai dai ki hakuri duk tsuntsun daya ja ruwa shi ruwa kan doka, amma abun da nakeso ki sani tunani bai aure ki ba sai kin shi ga gidan dan ina da tarihin gidan Lawan mai yai Mazauna mai yai Tal'udu ina da labarinsa kaf.

Wallahi baki ga komai ba duk barikin da kike yi wallahi na gidansa karshe ne dan ba abun da ake sai bariki a gidan nan, dukansu ya ke kamar jakai shan giya ko kamar ruwa a wajensa dan ita ce ruwansa, kin bi kyansa kin aure shi yadda kika dau lamarin yasa nakasa gaya miki amma idanuwanki sun gane miki karnanncin da suke.

Wallahi wannan ba komai bane a gidan Lawan saboda haka ki shirya zaman hakuri ki kuma kau da kai kar ki biye musu, tun da kin san kina da manyan yaya a wani gidan saboda haka kar ki biye musu kuyi ta karnanci."

"Chab di jan ca zaki abun namu daidai ke nan, ko kin manta saboda dukan da nakewa tsohon mijina idan mutanen boyena suka tashi yadda yake jibguwa, saboda yadda basa san bacin raina ca zaki lokacin gyara musu zama ne gaba daya yayi."

Suka sheke da dariya suka tafa "lallai kam namanta kema Boss ce ashe na manta" suka tafa daidai lokacin driver ya tsaya suka shi ga gidan yaranta zazzaune bakin ciki kamar ya kashe su babar ce ta fara magana.

"Haba Hajiya yanzu tun da Abban mu ya mutu shi ke nan kin auri aure aure? aure na uku ke nan kuma ba iya zama kike ba, kowa kice ga matsalarsa to mu dai gsky mun gaji Hajiya! kin san ko irin mijin da kika aura? mijin da ko ya girmeki kadan nai tantirin dan iska cikakken dan iska na bugawa a jarida, cikakken dan giya manemin mat....."

Bata karasa ba ta dauke ta da mari "fitsararriya mara kunya ni kike tara akan nayi aure na raya sunna, da dana ke zaune haka ba ca kukai ana yi da ku ba ina zaman kai na, dan tsanbar iskanci nayi auren ma bazaku barni na huta ba zaku fara bina da bita da kulli.

Work out all of you stupid!" jikinsu gaba daya rawa ya kama suka wuce sum-sum suka bar dakin kar suje mutanen nata su motsa ta nasa musu na jaki, su kuma suka zube a parlour din ana maida yadda akai kowa da abun da ya ke fada kowa da abun da yake fada suna ta shakiyanci irin nasu na manyan mata yan duniya.

Bayan sati guda duk wani gyara Lawan yinsa ya ke ka'in da na'in ya gyara mata saman Laila duk da bai komai ba amma saboda sabuwar amarya aka sake sabon fenti aka gyara aka fitar mata da kitchen a barandar saman ba abun da zai hadasu da ke nan.

Ummi ko tashin hankali ta shi ge shi inda iyayenta suka zo su kai mata jan kunne idan ta sake ta daga masa hankali ko ta dagawa yan kawo amarya basu ba ita har abada, ko ta sake ta fashe auren ta to ta nemi wasu iyayen amma basu ba, sun mata nasihohi sun kuma shi ge ta sai dai tsananin kishi da ta ke ciki amma ta da ke.

An kawo amarya lafiya yan kai amarya sun watse ango ya shi go bai bi takan Ummi ba ma dan kar tai masa hauka ta hanashi jin dadin sa yau, suka nufi bangaren amarya Ummi tai bakin ciki tasha kuka kayan da ya aika mata ko kallonsu ba tai ba saboda bakin ciki.

Laila ko bayan ta koma gida ta din ga kuka kamar ranta zai fita saboda bakin ciki tana kallo yana kiranta taki dagawa, dan yasan shi ne bashi da gaskiya yai mata lefi sosai amma ya zai yi yasan halin haukanta shi ya sa ya boye mata, haka ta din ga kuka bata boyewa kawunta komai ba ta sanar masa addu'a kawai yai dan bai da ta cewa.

Satin amarya uku Lawan ya shi go gidan saboda yanzu da ita yake yi yadda take tattalinsa ko yawon ya rage, sai yau ya zama mashaya, ya dawo tsakar dare a maken sa ya tashe ta "ke tashi zan yi" cikin bacin rai ta kalleshi "mai za kai kenan?" "kin fini sani zan kusanceki" cikin bacin rai ta mike.

"Kayi kadan ka sadu dani cikin maye wallahi, ban san iskancin naka ya kai haka ba har zaka din ga shigowa gidan ka unguwarku a make, ka manta cewa kana da yara ko ka manta haihuwa kake har yanzu baka dena ba, to bazan iya ba ni bazan taba bawa sakarai sauna kai na ba a banza a wofi ba cikin maye."

Cikin bacin rai ya gaura mata mari sai da ta kife saboda marin ya shi ge ta mari nai na bazata, ya fara dukanta ihu ta ke tana kuka yana cikin dukan yaji an shake shi an daga shi sama an buga da kasa, wani ihu ya saka saboda azaba nan ta din ga dukansa yana ihu sai da tai masa lilis sannan ta kwanta itama a wajen sai bacci shi ko suma yai a wajen.

Doctor Saudat abun yaki sai da aka kai ga asibiti inda ta samu Doctor dan Fulani ma an kwantar da shi saboda ruwan ya dan taba gabansa, amma yafi karfi a cinyarsa kowa mamaki ya ke me ya kawo masa wannan kunar? amma ance wai ruwa ya sauke shi ne ya kone matarsa kuma ta ce ba a gidan sa bane dan bata san zancen ba.

Bala'i ake sosai tsakaninsa da matarsa sai kuma ga Doctor Saudat an kawo itama, nan fa wayanda suka san alakarsu gulma ta barke a tsananin mutane ita ma daki guda aka bata ta ke jinyar Humaira ta kira iyayenta amma fafur sun ki zuwa sai ita ke jinyarta.

Lawan ko kememe yama ki daga wayarta satin ta biyu a asibiti da ke bata da kan jiki ta dan ji sauki sosai, a ranar ta dau alwashin bawa Lawan last lesson  a rayuwarsa koda ko karshen zamansu yazo kenan tsakaninta da shi, duk da bazata so hakan ba amma azabar daya gana mata tabbas sai ta rama.



*To fans maji magani shin Lawan ko Doctor Saudat ko kuma sauran matan nasa, labari dai ya zo karshe wannan second to the last page nai, nice taku a kullum a koda yaushe.*



                   *Feedyn Bash*


Pls
Share
Comments
Vote




DAN ISKAN NAMIJIWhere stories live. Discover now