9

2.5K 53 2
                                    

[11/02, 05:11] Aishat Muhammad: _*A TSAKANKANIN SOYAYYA*_



             _IN BETWEEN THE LOVE_
            ❤ _Lies another love_❤


            _✍🏿M Shakur_

                       9️⃣

_How to subscribe_

_*Zaki turo 300 ta account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank, saiki turo evidence of payment ta watsap number na 07012181461, sainai adding naki a group din danake posting*_

_*zaki iya turo katin MTN 300 in baki da banki ta watsap number na 07012181461, sainai adding naki a group din a tsakanin soyyayya*_





For a moment harta manta da matsalan datake ciki dasuke magana da Aneesa not until lokacin da keken data shiga ya bacema ganinta, juyowa tayi ahankali hada ido sukayi da Aliyun dayamata wani irin mugun kallo da baitaba mata irinshi ba kafin yafito daga cikin gidan yay wurin motarshi da sauri tabishi bude mota yayi ya shiga hakan yasa tabude dayan side din ta shiga tana kallonshi batada burin daya wuce yacemata wani abu amma saibaice ba, kunna mota yayi batare dayace mata komiba hannayenshi duk ciwo sukemai yaja motar, sosai taji jikinta yawani irin mugunyin sanyi hakan yasa ta saukar da kanta kasa gabanta sai faduwa yake, da azababben gudu yakejan motar Haryakai kai gidansu uppan baice mataba wani mahaukacin horn yadanna daya daga cikin sojojin gaban Gate yazo yabude musu Gate din yaja motar cikin gidan a tsakar gida yaga Dad sai zirga zirga yake yana sanye da jallabiya mai ruwan goro dayake yau weekend baifitaba yana gida, ganin motar Aliyu yasa tun kafin motar yay parkin yay wurin motar, daidai Aliyu yay Parking yabude motan yafito ranshi abace, tsareshi Dad yayi yadaura duka hannayenshi akan kafadarshi yana nazarin fuskanshi cikeda tashin hankali yace "Son kakirani kana cewa menene menene, banma gane mekake cewaba sai kuma ka katse wayan, were you attack? Nasaka bodyguard bin bayanka gashinan kuma kadawo, wat happen to you Gadanga na iyye? Ya akayi idanun ka sukaija hakk...?" kasa karasa maganan yayi sabida sauka da idanunshi sukayi kan hanun Aliyu, yanda yaga hanun Aliyun yay jajir kaman ya kone da ruwan zafi yasa da sauri yasaki kafadar Aliyun yakamo hanun yarike arude yana kallo yace "wat happen to your hand Son? Maiya sameka, talk to me Aliyu? Me haka hanunka yay jajir where you attack?" Dad yay maganan kaman zaiyi kuka dukya birkice, ganin yanda Dad din ya rude yasa yadan yatsine fuska tareda fizge hanunshi yace "am fine Dad don't worry am fine" yay maganan yana bin gefen Dad yay dayan side din motar, Dad yabishi dasauri yace "don't tell me you are fine Aliyu, mai ya sameka idanunka sukai ja haka hanunka yay ja shi...."cikin fushi yabude kofar motar, lekowa Dad daya biyo bayan Aliyun yana tambayanshi maiya sameshi yayi ganin Rauda zaune kan kujeran gaban motan rigan ta abarke sai rirrike wurin barkewan take da hannu, babu dan kwali sai kuka take gefen fuskarta ya kumbura suntun hakama bakinta, idanun ta sunyi jajir sai wani kukan take ganin Daddy, hadiye wani miyau mai daci Dady yayi cikin wata irin muryan mamaki yace "Rauda?" ya kalli Aliyun yace "tareda Rauda kuka fitane, but you went out alone, a ina ka ganta? Maiya sameta haka? maiya faru? You guys should answer me ha'a" dan cizan lips Aliyu yayi yasaki ahankali yace "I was on my way going to Momma's place Rauda takirani dawani number crying wai Khamis was trying to rape her, da kyar nagano inda take a Suleja....." nan yabama Dad duka labarin daga farko har kashe ranshi duk abace yace "Dad ba cousin dintaba kowa who the hell that Khamis is I've cancelled their marriage, bazan taba bari my sister to marry that kind lowlife of a being that could stood so low har yay kokarin molesting mace ba" cikin bala'in fushi Dady ya kalli yanda take babbaka kuka yace "dan gidanku kimin shiru anan kafin na kikkifeki da mari, ubanme yakaiku har Suleja? Iyye ubanme yakaiku har Suleja, ba wajen mamarshi Mamanki tacemin zai kaikiba, yawon banza kika fara Rauda? Yawon banza?" girgiza ma Dady kai tayi da sauri wasu sababbin hawayen nabin idanunta tace "Dady wlh Mama tace mai wai yakaini yawon bude ido sai dare zai dawo dani, ni kuma tace dole saina bishi dankar nazauna agida Ya Aliyu nanan wai wurinshi zani, shine yakaini gidan" tafashe da kuka sosai mai tsumma zuciya, cikin wani irin tsananin masifa da fada Dady yace "ni Khamis zai lalata ma Y'a, yarana yama haka?" ya kalli Aliyun da Raudan da duk sukai wani iri barinma Aliyu kana ganinshi kasan yau yay abinda bai tabayiba, Dady yay kwafa cikin tsananin jin ciwon yanda Khamis yataba mai yace "zai gane kurenshi, Allah dawo da Kareematun ai zata dawo gidan nan tasame ni, tashi kiwuce ciki ki chanza kayan nan kiyi wanka zan kira muku likita yazo yadubamin ku wlh saiyasan yatabaku, wlh kuwan" yay maganan yana rike habar Raudan yana kallon yanda gefen fuskarta da wajen kunenta yay suntum, sakinta yay ahankali yace "sannu kinji, tafi dakin ku kiyi wanka ki chanza kayan nan kizo falona" gyadamai kai tayi tawuce tana tafiya ahankali.








ATSAKANIN SOYAYYA (In Between the Love) Where stories live. Discover now