Duk acikin surar ne Allah ya kuma cewa"kuma wad'anda sukayi fasikanci, to,makomarsu itace su wuta koda yaushe suka yi nufin su fita daga gareta, sae a mayar da su a cikinta, kuma a ce musu“ku d'and'ana azabar wuta, wadda kuka kasance kuna karyatarwa game da ita""(20)

Dan murmushi Ammi tayi tace"sae fa kunyi hkr da Ni Kun San Ni baa zama ban tunawa mutum Allah ba dan yawan hakan ma zae saka taoronshi ya ratsaku zu zamto masu tsoron Saba masa a koda yaushe Aya ta gaba tace"kuma lalle muna d'and'ana musu daga azaba mafi girma domin fatan zasu komo(21)

"Ku tsaya ku saurari wannan Aya da kyau """wanene yafi zalunci bisa ga wanda aka tunatar da ayoyin ubangijinsa sa'an Nan ya bijire daga barinsu?""

Kun gani Wanda yafi zalunci kenan Wanda aka tuna mishi da abunda Allah ya fada Amma ya taka ya hau da Wanda yasani kuma ya taka sanin ranar alkiyana zasu hadu da mahallincin su gaba daya  wlh duniya yanzu ta zama abun tsoro gaba daya sae dae muce Allah ya shirya Mana zuri'ar mu gaba daya ya taya mu rikon tarbiyyar su a duk inda suke kuma ya karesu daga mugayen kawaye masu hure masu kunne Dan say kuga yanzu a gda iyaye na kokari gurin bama yaransu tarbiyya sama da shekara nawa amma da aboki daya yazo cikin yini daya zae Bata maka tarbiyyar yaran Allah dae yasa mu dace gaba daya Inga yanzu lkcn sallahr azahar  yayi Dan ga Kira chan an fara"

King ne da jikinshi ya gama mutuwa yace"ehh Ammi Bari nayi sallah na dawo"

Mike wa tayi itama tana fadin "muma ai tashi zamuyi"

🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂

Neehal kam bayan ya ta fito daga gurin dad da sauri ya karasa masaukin sa ya fidda waya ya shiga Kiran mom harta tsinke bata dauka ba kuma Kira yayi dae dae lkcn da ta fito daga toilet Jin wayarta na ringing ya sakata yin tsaki dan tayi tunanin wani ganin Neehal me sae ta dauka "hello son ykk"

Ai baeko tsaya bata amsa ba yace"mom meke damun dad all this while Amma ba Wanda ya kirani ya gaya min"

"Kae dallah rufemin Baki Ina tambayarka ykk amma baka bani amsa kana min wani stupid silly question naka"

Yatsine fuska yayi yace"ai dae mom only my voice zae iya tabbatar Miki dat am doing good kawae Ni dan Allah ki gaya min condition dinda Abba ke ciki"

"Shooting dinshi akayi"

"What ehhwaeeee 🙆🏻‍♂ wake da wannan guts din na shooting abbana do u investigate who is behind it?"

Tace"ehh anayi Kae dallah yaji sauki kafin ka dawo anyi discharging dinsa"

Yace"ok zan kirashi"

Tace"ehhh bye" kit ta kashe wayar



🍒🍒🍒🍒🍒🍒🍒🍒🍒🍒


Bayan dawowar shi daga masjid direct bedroom din Ammi ya wuce a kan sallaya ya taddata bayan sun gaisa yace"Ammi na gama komae gameda ta tafiyar mu"

Tace"Ni Inaga Taufeeq ba sae kaje ba ai sauki na Allah ne idan Allah yaso Bata lpy sae kaga ta tashi zuwan ka bazae sa taji sauki ba"

Yace"ehh Ammi amma inaga ai ya kamata a tafi dani din dae"

Tace"ehh toh amma wa zae zauna da abbanku nasan dae Neehal ko sama da kasa zata hade bazae Shiga office ballanta ya tabuka wani abu"

Yace"ehh haka kuma gashi yanzu dan zaman nan na ciwon Abba komae ya tsaya"

Tace"to ka gani ai gwanda ka tsaya dae inaga dani da Ahmad da Husna kawae mun isa"

Yace"toh Ammi Allah ya kaimu kuma ya bata lpy"

Tace"ameen Bari a kawo maka lunch"

Yace"toh"

Tashi tayi ta cire hijab din jikinta ta linke tareda sallaya ta fita


✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨

*Najwah* ce zaune a room dinda aka kwantar da Abba bauan ta gama wayar da takeyi ne ta kalli Abba tace"Abba Ina zuwa zan shigo da Baki"

Yace"toh"

Mikewa tayi rafita Bata jima ba sae gata sun dawo tareda Huzaif da Yaya khaleed da Yaya sirdee bayan sun zauna suka gaida Abba cike da ladabi suka mishi ya jiki da addu'ar samun lpy Mae dorewa Najwah kam kanta na kasa sae smiling takeyi tana satar kallon Huzaif ta gefen Ido.

Mikewa tayi ta kawo musu ruwa a trey

Ya khaleed yace"kanwarmu muda muka zo dubaiya har asibiti kumame zamuyi da ruwa"

Sirdee yace"kaga Yaya dama Ni a gajiye nake kuma Ina bukata"

Dariya kawae sukayi Abba Kam tunda yaga yanda Najwah ke sinne Kae sae ya gane so kuwaye.

Shigowar King yasa suka maida hankalinsu kan kofar bayan ta zauna suka shiga gaesawa dasu Huzaif

Kallon Najwah yayi yace"aa little kice babban bako mukayi yau.. Abba ga sirikin ka shine yaxo gaida Kae" ya fada Yana nuna Huzaif da yayi kasa da Kae

Abba yace"sae yanzu zaku gaya min wato ko aurene sae dae kawae naji daga baya"

Dariya sukayi king yace"haba Abba kasan kanwar tawa da kunya take Ni kuma mantawa nayi"

Abba yace"toh ai hakan na da kyau Allah dae ya kaemu lkc babban Yaya ya zama siriki"

Dariya sukayi gaba daya Nan suka cigaba da firar su


✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨

*A kauye* kuma sadeek ya ware tuni har ya koma gona ranar auna zaune a bakin ruwa shida Sabeera sae ga baban Humaidah gaisawa sukayi ba yabo  ba fallasa Nan sadeek yabashi lbr abunda aka mishishi yasa kwana biyu bae ganshi ba Aiko baban Humaidah bae ma tsaya dibar ruwan ba juya direct gurin aikin  baban Isihu yaje Aiko yayi sa'a babu mutane  maqure mishi wuya yayi yace"wlh audu ka dae na haukan da kakeyi idan ka kuma tunanin ba aikatarwa ba cutar da sadeeku sae na maka abunda baka tunanin a garin Nan kawae Ina kyale ka ne amma Naga Kae baka San kawae ci ba to mu zuba nida Kae shege ka fasa"

Kokarin kwance kanshi yake daga rikon da bababn Humaidah ya mishi amma ya kasa sae da ya sake shi ya samu damar mgn "wlh Hayatudden baka isa kamin wani abuba kadin banza"

Baban Humaidah yace"to muzuba nu gani"
Ya wuce fuuuu Kamar iska


✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨

Yau ta kama ranar da za'a tafi da Humaidah Egypt jirgin dare ne shi yasa Basu samu rakiyar mutane da yawa ba daga Abba sae king da Najwah da kanin Ammi baban Asma'u suka rakasu bayan an kaesu driver ya juya da Abba baban Asma'u ma ya tafi sae ya rage daga king sae Najwah suna gurin har 1:45am flight dinsu ya daga kana suka koma gda.......

_Toh malama Humaidah Allah ya Baki lpy yasa a dace_😞


*Masu kirana ta waya da masu min inbox gaba daya na gode da kulawar ku alhmdllh naji sauki yanzu marasa lpy ma Allah ya Basu lpy Baki daya Ina godiya sosae Allah ya bar zumunci Yan uwar*😘😘


Comment
Vote
Share

@ayshartou

HUMAIDAHTempat cerita menjadi hidup. Temukan sekarang