ZAZZAFAR KAUNA 141-150

Start from the beginning
                                    

Tsaki ta kuma ja tana cewa.."karyane wallahi Yaya Haidar baka sona kuma har abada ba zaka tab'a sona ba,okay na dawo kaga abunda matarka bata shi a jikinta shine ka dawo ka lalube ko?ko kuma ka tsotse ko?da kenan da ban da hankali ban san ciwon kaina ba shiyasa har na sakar maka jiki kana tsotsewa da lashewa Haidar idan ma karuwarcin ne ai kaine ka koyaman shi."

Kuka ta fashe da shi tana cewa.." wallahi kaci darajar iyayenmu da har abada ba zan tab'a yafe maka ba,ka cuceni ka yaudareni kaci amanata ka kuma nuna man maiye duniya ka koyaman darasin duniya in and out Haidar,tunda nike ban tab'a kissing din wani d'a namiji ba sai da ka shigo rayuwata ka daura ni a hanyar,ban tab'a romontic din kowa ba sai Kai nan da kayi amfani da kuriciyata ka koya man."

"Bayan ka gama samun abunda kake so sai akayi dai dai da qaddara ta fad'a man kace ba zaka aureni cikin mutane kace man karuwa bayan idan ma ni karuwarce to Kaine malamina a karuwancin duk ka manta ne wai Haidar?ka manta munanan kalaman da ka dun ga gaya man da har sai da suka yi *SANADIN* bari na gida?wallahi ba abunda Ahmad yayi man ba ya sani barin gida da shine da ba zan tsaya na haifi su Nana ba a gida,na rungumi qaddara ta na raini cikina har na haifo su lafiya,amman kai *SANADIN KA* na bar gidanmu saboda da kai Haidar na bar gidanmu dan haka wallahi da na aureka gwanma na mutu ba aure."

Shima kukan yake yana girgiza kai yace.."Kulu naji duk abunda kika fad'a tabbas ban kyauta ba kuma naga izina Kulu Allah ya saka maki tun anan duniya Kulu tabbas nayi aure kamar yanda kika ce Kulu,sai dai matar da na aura bata da kamun kai ban sani ba na aureta duk da kowa tsautsaran binciken da nayi kafin na aureta sai dai ashe duk a banza ne."

Dan shuru yayi ya cigaba da cewa..wallahi Jidda tun a haduwarmu ta farko naga ba yanda nayi tunani ba,amman nayi mata uzuri duk da Ina da bala'in kishi son da nike mata yasa nayi mata uzuri,daga baya kuma na gano ta bin mata ba karamin tashin hankali mukayi da ita ba har na korata gida,daga baya ta dawo bayan tace ta daina ashe ba anan ta tsaya ba har da maza take bi kuma bata fasa ba bin maza da mata ba wanda bata yi..daga karshe dai da wani na kamata a cikin gidana bisa gadon aurena daga ranar na yanke igiyar aurenmu yanzun banda mata Kulu kuma nasan hak'in kine ya kamani,kiyi man rai Jidda karda ki juya man baya karda ki duba kuskurena na baya Dan Allah."

Ita dai bata ce mashi komai ba duk da bata ji dadin labarin da ya bata ba,amman ko kadan bai bata tausayi ba kuma ba kuka ba ko kukan jini Haidar zaiyi mata wallahi ba zata tab'a jin zata iya auren shi ba...Koda kuwa babu AK ba zata aure shi ba balle yanzun da take da AK mutumin da yake mata son da yake mata har tsoro yake bata,mai zata yi da wanda ba sonta yake dan Allah ba,ta tabbata da ace matarshi na nan bai sake ta ba,ba zai tab'a dawo mata ba da yake bai da mata shiyasa ya dawo mata ita kuma ga banza sai ta aure shi aikuwa yana ruwa indai tunanin shi kenan.

Daidai gidan Wasi ya tsaya da motar yana sauke ajiyar zuciya yace.."da kamar yaushe zan dawo na daukeki Sp.?" Bude motar tayi tana cewa.."A'a ka bar shi ba sai ka dawo ba Yaya Auwal zai maido ni tunda yana gari." Girgiza kai kawai yayi bai ce Komai ba,bude baya tayi tana tada Dejarh da take bacci a baya tace ta tashi sun iso,fitowa Dejarh tayi tana kallon Haidar cikin dariya tace.

"Thank you uncle."

Murmushi kawai yayi ma yarinyar yana tunanin da ace komai bai cab'eba da shi aka haifa ma wa'anan kyawawan yaran masu kama da uwarsu,da kuma ace baice ba zai aureta ba da ta haifo mashi nashi masu kama da su.. amman yana nan bai da tsuntsu baida tarko ba d'a kuma ba mata gwanma ita Jidda din ta nuna su tace ita ta haifesu yaranta ne,shi kuma bai da wanda zai nuna saboda Koda Sopy ta samu ciki zuwa take ta zubda shi dan sau uku tana 'bari ana mata wankin ciki sai tace karamar mahaifa gareta bata iya rike ciki,haka ake ce mashi daga ita har likitanta daga karshe da likitan ya kamata suna Zina a cikin gidan shi.

Shigewa sukayi suka bar shi nan dan ko ta kan shi bata sake bi ba,tun da dai tace mashi ya ya tafiyarshi ai shikenan ta gama magana ta fita hak'in shi bata da abunda zata ce mashi kuma.

DA'IMAN ABADAN (ZAZZAFAR KAUNA)Where stories live. Discover now