Chapter 9-10

21 2 0
                                    

*FALAK🍒*


Mom Islam

E.O.W

Page 9-10
Cikin tashin hankali sukayo kan Ummu wacce babu numfashi a tare da ita, aka yayyafa mata ruwa ta bud'e ido a hankali, bayan tace "Alhmdulilh tace Falak"
Wannan ya kalli wannan wancan ya kalli wancan, ana cikin haka wayar Ummu dake hannun yayarta tayi ring, aka mik'awa Ummu,
Cikin sanyin murya Ummu tace "Aslamu alaikum"
Daga can cikin wayar akace "yarinyarki tana hannunmu indan kuna sonta zaku iya biyan kud'in da zamu gaya muku"
"Ummu ta zaro ido cikin tashin hankali, ta kashe ta gwada number dad, cikin sa'a ya d'aga, tare da cewa Hajiya ya akayi? tun dazu nakeson kiranki aiyuka ne sukayimin yawa"
Cikin sanyin murya tace "anyi kidnapping Falak wai meyasa haka ne? nidai ka shirya lokacin dawowa dan nagaji da wannan tarzomar"
Gaban Dad ya fad'i, amma ya wayance da cewa "zata dawo insha Allah karki damu"
Cikin masifa Ummu tace "ban gane Karin damu ba haba"
Dad ya kashe wayar hankali a tashe yace "to suwaye?"
Anan 6angaren Ummu yan uwanta dake kusa da ita wasu na cewa, wlhi karta yarda k'ila ma akwai sa hannunsa a ciki shiyasa baya damuwa, wasu Kuma suce gara zaman Falak a Germany akan zamanta a Nigeria"
Ummu dai banda kuka babu abinda takeyi.

Falak, zaune take akan kujera abindai sai ya bawa mai karatu mamaki, saboda k'afa ta d'ora d'aya kan d'aya kafin ta zuk'i 5aliv ta kalli saurayin dake zaune kujerar dake kallon tata tace "to hankalinka ya kwanta ka tayarwa da family d'inmu hankali, shin kana ganin zakaga haske a rayuwarka? kidnapping d'ina da kayi bazai janyo maka arziki ba sai dai tsiya"
Saurayin ya gyara zaman bak'in glass din idonsa kafin yace "kaf garin Kano babu wanda besan mahaifinki ba, dan haka inba ta wannan hanyar aka biyo masa ba tabbas baza'a zauna lafiya ba" Falak tayi tafi kafin tace "zefi maka ka nemi halak d'inga arziki baya zuwa ma bawa yana kwance yana bacci, karkayi tunanin zaka samu kud'i, ka shiga tarkon Falak, don't worry akwai muhimman abubuwa just mance kawai, bayanni mutane nawa kayi kidnapping?" cikin gadara saurayin yace "mutane biyar hardake shida, duk Wanda muka d'auka muna samun kud'i dan haka ke sai mun ninka abinda muke samu a kanki"
Falak tayi murmishi Wanda ya Kuma baiyyanar da sihirtaccen kyawunta kafin tace "okay muje zuwa"
A hankali saurayin ya taso, ya sanya hannunsa ya ta6o boobs d'inta, aahh ashh laushi"
Abinda ya ambata kenan, Falak ta furzar da iska lokacin da take mik'a kamar tana yi masa nuni da ilahirin jikinta, cikin sauri yakai mata runguma, jin tudun boob d'in nata ya sashi rikicewa kafin yace "ashe ke y'ar hannu ce, okay yanzu wasan zai fara please ki bani had'in kai in jiyar dake dad'in da dukkan guys din da kike mu'a mala basu ta6a baki ba"
Had'a idon da zasuyi idanunta suka sauya lau I zuwa kalar Blu, a tsorace yace "harda yimin kwalliya ne?"
Ta mik'e k'irjinta a bank'are ta fice cikin salo na d'aukar hankali ta matso gabansa, kafin ta zuba masa manyan idanuwanta, tace "ni ba irin macen da kake zato bace, ka kiyaye shiga gonar daba taka ba" tana gama fad'ar haka tayi hanyar waje zata fita, ya fincikota ta fad'a jikinsa, ya fara 6alle mata botir din rigarta, da sauri yakai bakinsa k'irjinta tare da fad'in wow, so beautiful" Falak ta tofa masa miyau kafin ta ham6aresa da kafarta, yana shirin kamota ta mak'alar masa da k'afa d'aya, ta fice, tare da yiwa k'ofar key kasancewar taga key a jikin k'ofar, wayar tafi da gidanka data gani ne yasa taje tasa number dad cikin sa'a ta shiga, Falak tace "dad nice" da sauri yace "my Falak ashe abinda ya faru dake kenan"
"Dad akwai buk'atar jam'an tsaro dad please ad'au mataki"
Gida mai lamta takwas anguwar... sosai hankalin saurayin ya tashi, ya fara dukan k'ofa yana cewa dama ashe ke ma'aikaciyar tsaro ce? Amma kin cuceni"
Daga main parlo Falak tace "ka cuci kanka dai, karkayi tunanin wannan kidnapping d'in shine na farko a gurina, Wanda suka fika ma sunyi, naga kai a gida kakeyi.., cikin hikima da siyasa jami'an tsaro masu farin kaya suka fara ragargaza k'ofofin da suka gani a rufe, kowacce k'ofa suka bige sai y'an mata da manyan mata sun fito, ashe idan sukayi kidnapping mutane suna amfani dasu ne, Falak ce tafi k'arfinsu. Falak ta gyara zaman I.D d'inta da koda yaushe yake mak'ale a wuyanta cikin riga.
Ga mamakinta naga sunata gaisawa da jami'an sirrin sukayi mata congrats kafin suka wuce da mutane 13 hardashi 14 aka shigar dasu mota ita Kuma aka wuce da ita gida.
DSS
Ma'aikatan tsaron jiha da akafi sani da SSS, itace k'ungiyar da aka bawa aikin lek'en asirin Nigeria, ma'aikatar tsaron jiha tana aiki a k'ark'ashin shuwagabanci kai tsaye kuma tana k'ark'ashin ikon mai bada shawara, kan harkokin tsaro.
Dad yana d'aya daga cikinsu, Falak ta kasance itace mabiyarsa domin shi ta karanta, sosai hartafi mahaifinta k'warewa akan harkar, Ummu bata san Falak na aikin ba, kasancewar tanada k'arancin shekaru.
Saudart Hibba da Munira da Ummu dukkansu suna zaune sai ragowar yan uwan Ummu da dad da sukazo biki suna zazzaune, sukaga Falak kamar an jefota, Ummu na ganinta ta fashe da kuka, kafin tace "Falak harkin saba da rayuwar wahala, sauran y'an uwanta suka rungumeta Saudart ta share hawayen daya kwaranyo mata kafin tace "sis karki sake fita dan Allah, tunda kyawun da Allah yayi miki shike cutar dake please ki daure kome kikeso kiyi waya a kawo miki".
Saudart ta fad'a tana rungume da Falak, Falak tayi murmishi kafin tace "aunty Saudart insha Allah kamar inda nake zuwa nake dawowa babu wanda zeyi nasara akaina insha Allah"
Dukkansu suka amsa da Allah yasa.
Washe gari Hamma Aliyu ya rangad'o kirs a wayar Falak, ta d'aga tana dariya, yace "y'ar rainin wayo kin dawo kenan? nikam bazaki dena fita ba bare a Dena d'auke mana ke?"
Falak tace "Hamma Aliyu zoka d'auki matarka na dawo"
Lamarin Falak na basu mamaki sbda ko nuna damuwa batayi kamar ma cikin farinciki take dawowa.
Ranar Ummu sai bacci 6arawo dan sai juyi takeyi, tana tunanin yarinyarta kenan bazata ta6a yin rayuwa irin ta mutane ba, shin hakan rayuwar Falak zata dinga tafiya a halin matsatsi?"
Ta share hawayen dake bin fuskarta kafin ta janyo wayarta kasancewar message data gani daga dad, "kihau whatsapp"
Da sauri ta kunna data sakonni suka fara shigowa, taci karo da sakon dad tana budewa taga yace "naso ki biyo Falak keda su Hibba ku taho gurina inada buk'atarki a kusa dani, tunaninki na neman hargitsamin lissafi"
Ummu ta gyara kwanciyarta kafin ta sauya kayan zuwa doguwar riga abaya, ta ajiye wayar tafara video tana cewa "na fika missing wlhi koda yaushe inajin kamar mu kasance amma babu hali kayi nisa, yakamata dai Falak d'in tazo, idan taje gurinka sai ka dawo kai" ta tura masa.
Washe gari.
Tun safe motar d'aukar amarya ta k'araso dama kwanan shekaranjiya da k'yar Hamma Aliyu yayishi cikin tunanin Saudart, dama ya-ya bare an d'aura.
Falak naji tana gani Ummu ta hanata zuwa ko'ina sai su Hibba da Munira ne sukaje, Falak tayi kuka sosai dole ta hak'ura bacci ya d'auketa tana kwance.
A jere motocin suke tafiya, sannu a hankali suka iso anguwar da gidan amaryar yake, Zoo road,  cikin nutsuwa ds jerawa motocin suka dinga shiga cikin had'ad'd'en gidan, motar farko tasu Saudar tayi parking kafin ta iyaye sai ta k'awaye sai ta y'an anguwa sai abokai, kaf d'insu sai da suka yaba da kyan gidan da tsare tsaren dake ciki,
Komai yaji a parlon kowa na sanya albarka cikin farinciki, k'arfe 4:pm kowa yabar gidan Saudar, banda k'awaye, Hibba da Munira Ummu tayi waya akan su koma gida dole suka koma,
Saudart Tasha kuka harda majina, Allah sarki rabuwa da y'an uwa, kafin y'an uwan Ummu su tafi sai da suka sakata ta sake yin wanka ta gyara jikinta sannan suka tafi, ta kasa saka komai a bakinta sam ko dama can ba ma'abociyar cin abincin bane, k'arfe 8:pm abokan Hamma Aliyu dashi kansa Hamma Aliyun suka shigo, sai da suka siyi bakin amarya akayi adu'oi sannan suka tafi, Hamma Aliyu ya dawo tare da gyara mazaunin ledar kajin da yasan ba lallai wacce ya siyo dominta taci ba, kasancewar yasanta batun yauba nama bai dameta ba, ya cire agogon dake d'aure a tsintsiyar hannunsa, kafin ya cire hularsa ya ajiye asaman dressing mirror ya juyo ya kalleta tana tsakiyar gado kanta rufe da kyakkyawan mayafi, farinciki da nishad'in dake malale a cikin zuciyarsa abin ba'a magana, ya janye mayafin s hankali tare da sanya lallausan hannunsa ya tallafo ha6arta yace "Babyna"
"Uhm" kawai tace tare da juyar da kanta, cak ya d'agata ya d'ora akan cinyarsa kafin yace "haba babyn Hamma meyasa yau kuma bazakiyi min magana ba?"
Saudart ta d'ago fuskarta dake tsare da makeup tace "nagaji sosai"
A hankali ya d'an kwantar da ita kai kace baby, ya fara mammatsa mata ko Ina a hankali, tun tanajin dad'i har bacci ya d'auketa, ba hakan yasoba, ya dinga shafo fuskarta kamar wanda ya sami TV kafin ya d'aga doguwar rigarta sama ya tura hannunsa cikin rigar ya cafko nipples d'inta da hannuwansa biyu ya fara murzasu a hankali cikin hikima idanunsa a lumshe kamar Wanda ya sami katifa lolz, a hankali ya gangaro shafaffiyar mararta kamar batacin abinci ya dinga shafawa, yana aiyans anan baby's d'ins zasu zauna" juyin da tayi ne ya bashi damar zura hannayensa cikin pants d'inta yana shafa k'asanta cikin hikima, baiwar Allah bacci yayi nauyi batasan me akeyi ba, rawar da jikinsa ya shigayi ne tashi d'aya ya mik'e jin harya jik'e, cikin yanayin buk'atuwa yayi bedroom, sai daya shiga ma ya cire kayan ya wurgosu kan kujera kafin yayi wanka yana wankan yana tuno inda zasu raya daren amarcinsu cikin farinciki da nishad'i.
Yana fitowa d'aure da towel a k'ugunsa ya matso yana k'arewa siririyar Fuskarta kallo, kafin ya d'aga hannu sama yace "Allah na gode maka daka bani farincikina macen da nafi so a duniya fiye da kowacce y'a mace, Allah na gode maka daka za6amin kyakkyawar mace Mai kyakkyawan hali, y'ar uwata kuma k'anwata, Allah in zaka bamu zuri'a ka bamu masu tausayinmu wanda zasu taso a masu d'aukaka musulunci" ya shafa adu'ar tare da diban kayan ya fice, sai gashi ya dawo dagashi sai boxes, ya haye gado tare rungumeta sosai kamar zai shige jikinta, yaja musu blanket, numfashinsa na shigar nata hakama nata yana shiga numfashinta, sosai yake lumshe ido har bacci 6arawo shima ya d'aukeshi, bayan yayi musu adu'a

Ayimin hak'uri lokaci ya kure, comments dinku ne zausa wani lokacin inyi muku posting sau biyu a Rana, ga masu son shiga group d'ina suyimin magana 08141799224 WhatsApp only mata zalla please.
WhatsApp posting 8:pm
Facebook posting 10:am
Mom Islam

FALAKWhere stories live. Discover now