EPISODE_6

68 7 0
                                    

💀💀💀
*KOFAR AJALI*
'''[when in no way out]'''
💀💀💀

_________________________

*Written*
Abdul Alhaji musa 10k
*phone no:*
+2349077974042
_________________________

*🌎MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION 📚🖊️*

*M. W. A*

'''Kungiya d'aya tamkar da dubu. Masu Nazari da Aiki da Ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta ta kuma Nishad'antar da masoyan ta. 🤙🏻'''
https://www.facebook.com/abdul.alhajimusa.94
_________________________

*In the name of Allah, the most gracious and the most merciful, may Allah sustain me with courage and comfort from the starting point to the last chapter*

*FREE BOOK*💯✅
*EPISODE 0⃣6️⃣*

*"Leave Now"*

"Bazan taba fita ba"
Furta hakan take yayinda ranta a bace amma ita bata san mutanen boye ba'a yimusu galaje ....ba

Sake rubuta mata sukayi a karo na biyu......

"Leave now....."

Amma sai ta ki cewa komi kuma taki tashi tabar guri....
Shesshekar kuka kawai take tayi.

Nan sai taga an jawo hannun ta na hagu an soma zazzana rubutu jiki yayinda naman jikinta ke tsastsagewa.....jini kuma yana kwararowa kasa.
Itako sai famar ihu take amma ina zata iyya kwato hannun nata...

Bayan an gama zana rubutun ne ta iyya karance abinda aka rubuta wacce itace.....

*Mutuwa ce makomar Ki*

Ganin haka yasa ta zura idanu cikin sauri ta d'aga ganinta izuwa jikin bangon inda taga duk rubutun da akayi naacewa tabar gurin ya dawo *DIE* Cikin tsoro ta zura idanu nan sai taji kofon wannan daki taja kanta ta rufe......

Hasken dake ciki kuma ta dauke.........yayinda itan kuma ta buga ihu
*AHHHHHHHHHHHHHHHH*🤪🤪

_*6DAYS EARLIER*_
_*KWANAKI SHIDA DA SUKA GABATA*_

Tsakiyar farfajiyar Ma'aikata zugar Mu'azz ne ke tafe yayin da suke daukar feelings....Hade da batsewa da nuna issa,basuko tsaya ko Ina ba Sai ofishin shugabar wannan ma'aikatar....
Shigarsu ko suka tsaya cirkwa cikwar Kamar wasu masu tallar magani....
Ganin su cikin wanna yanayi yasa shugabar tace dasu....

"Da'alamun Kunga sunayen ku a Marne ko....?Tafiyar zatayi taking place Next week da fatan bazaku bamu matsala ba....
Domin Munyi tajin kofare korafe tuntuni daga gareku tsakanin ku da dayar kungiyar da muka hada ku wannan Tafiya."

Gajeriyar murmushi Mu'azz yayi hade da cewa....
"Ko kadan Baza'ayi hakan ba Inshallah....."
Ma'anar sako shine Baza'a Sami matsala daga garesu ba.

Babu Bata lokaci suka Sa kai suka fice daga ofishin izuwa ofishin su wacce take makotaka data su *Atif*
A daidai wannan lokacin ko Atif da sauran mabiyan sa suna wani project Mai matukar anfani....

Amma Bayan sun gane hakan sai suka naimi hanyar da zasu durkushe wannan harkallah tasu....haka ko sukayi nasarar lalata komi ta sanadiyar hanasu sakat da saukin presentation nasu...dariyan su Atif suka tayi a karshe yayinda suka gane aikin ta lalace Kuma shugaban gurin na musu surutu......Hade da barazanar Basu suspended.🙄

*CIGABAN LABARI*

Cikin Kasala Take bude idanu yayinda hasken Rana ta haskake idanun Nata....
Cikin sauri tasa hannu ta Kare idanun Nata daga wannan haske....but then Bayan Tayi hakan ne tukun ta gane inda take,domin kuwa ido biyu Tayi da blue sky yayi da tsintsaye ke ta shawagi a sararin samaniya ga Kuma iska Mai daddad'ar yanayi na kadawa.....

KOFAR AJALI 2021Where stories live. Discover now