The Game is Over..

Start from the beginning
                                    

    Sussuce min Mahir yayi, dole haka na hakura ya gurgure Ni, sannan ya kuma taimaka min muka yi wanka, tare muna fitowa muka shirya cikin kayan arewa Ni riga da zani da mayafi babba, shi kuma jamfa ce haf tare da hular da aya murza, muka dauka gurin game din.

    Anan ma banda na kai zuciya nesa, tabbas da mun bar abin kunya, domin tsakanin shi da Allah ya nace sai ya ci gasar, Ni kuma ina kallon yadda su Nazzir suke kallon shi, zagayen farko damar ya kai labari, kafin muka shiga zagaye na biyu, dakai na na fadar fashi. Kamar zai yi hauka, na karshen ne ya fadi sosai domin ga dawakan shi duk azube akan allon wasan.

            Tashi muka yi zamu fita, Nazzir yace.
"Karku kuma dawowa nan domin idan kuka dawo ina me baku hakurin abinda zai faru."

Dake yana da mugun kafiya shima, haka yayi ta gayawa Nazzir, magana marasa dad'in ji. Karshe haka naja hannun shi muka fita, kallon Juna muka yi rai mu a b'ace.
"Me yasa ba zaka Fahimta ba?"
"Akan me yasa zan fahimta? Bayan ina gani kuka zubda ni?"
       
Girgiza kai nayi na barshi a gurin aiki yana huci, sannan muna shiga cikin dakin mu, na janyo laptop dina,na kunna mishi.

     Dauke kai yayi tare da zubawa hannun shi idanu.
"Kalla!"
Kin d'ago kai yayi, sai da nayi magana da ƙarfi.
"Malam dube ni nace ma"
Cike da mamaki, ya zubawa Allon na'uran ido, hoton Ummi da kanen shi ne, an saka jar zane akan su.

    "Da ka kuskura ka kai labari, haka zaka sha mamaki abinda zai dawo daga baya,"
"A'isha! Me kika sani akan wannan al'amarin?"
Zama tayi a kusa dashi,sannan ta rike hannun shi, duk da bata kaunar Mahir, amma ba taji zata barshi a cikin duhu.

...
"Lokacin da Badar ya turo min sako, ya tabbatar min da cewa baka da hannu akan abinda yake faruwa, amma na kasa fahimtar ka. Sai dai a karshen Bayanin shi yace akwai gasar da Nazzir suke shiryawa duk wanda ya shiga takun tsaka dasu.

        Shima kafin su kashe shi, sai da yayi wasar, kuma ya cinye wasan baki daya, sannan suka kashe shi. Amma bai gaya min yadda wasan yake ba, yau sati daya kafin mu zo nan aka shiga turo min wannan sakon, da shirin da suke akanka, shi yasa naji ba zan iya barin ka, ka cinye ba domin Ummi da Kanenka!"

      Cike da mamaki yake kallonta.
"Toh dama kin san mutanen da suke zagaye dani ne?"
Mikewa tayi tare da. Nufar ban daki, ya biyota.
Kallon shi tayi tare da fadawa jikin shi, daga nan ta kuncewa Mutumin kirki hankali, sai da ta tabbatar sun baje a gadon, sannan ta shiga gaya mishi abinda ta sani akan kamfanin shi, tare da yadda ta san kome a cikin kankanin lokaci, ya kasa aiwatar da kome, kwalla ne yake zuba daga idanun shi.

" Me yasa ba zaki zauna da ni ba?" Ya tambaye ta,
"Ba zan iya bane, nayi kokarin koyar soyayyarka amma na kasa, am sorry." Da sauri ta mike akan shi idan ta tuna yana da matar shi na fari sai taji babu dad'i, idan ta tuna yadda ta sake mishi jiki yayi yadda yaso da ita, sai ta ji ba dad'i.

Ban daki ta shiga tayi ta kuka,kamar ranta zai fita, bata san me yasa tun ranar da aka gaya mata maganar auren shi ba take yawan jin haka.

       Shigowa cikin ban dakin yayi ya shiga cikin ruwan, yana kallonta, sannan ya kai hannun kirjinta a zafaffe yake murzata. Dauke kai tayi kamar bata jin abin a ranta, nan kuwa mintsinta yake a ranta.
"Mahir!"
"Noorh!"
"Kasan cewa an kusan bikinka?"
"A ranar da aka kai min matar zan bata saki uku, domin kece abokiyar rayuwa ta! Kin zame min Bakuwar Fuska. Tun daga ranar da na ganki,.kina masifa akan mun tare muku hanya, na Fahimci Allah ya turo ni Yola ne domin samun abinda na rasa."

Yadda yake amayar min da zuciyar shi, sai da na kasa jurewa domin ya gama fadawa soyayyata, dan haka ya juya tare da kallon shi, a hankali na kai bakina saman nashi, hannun shi ya kai keya na..

•••
Washi gari
Muka bar Abuja, ban san me yake shiryawa ba, amma time to time, yana sake murmushin har muka iso, muna sauka Abokin shi Usman Kamfut yazo ya dauke mu.

MAH~NOOR🌹Where stories live. Discover now