A hankali yake kuma koya mata soyayyar shi, gashi ya saya mata waya, idan basa kusa yayi ta kiranta kenan tana kiran shi, sako kuwa kala kala.

             .... Ana gobe sallah, ne ya nime ta, firr taki. Tace ai babu wannan batun a auren su, ya kuma yarda da haka,.yana fita ya kawo mata coffee, tana sha dake ansha ruwa, aikuwa dakayr tayi sallah magarib da isha bata ma san me tace ba, tana sallama ta dungura a gurin.

     Yau kam mafarkin ya kuma dawo mata, dan Mahir bai mata ta wasa ba, sosai ya fanshe kwanakin shi da bai yi ba, duk sai da ya sauke mata jakar jarabarshi.
            Washi gari da ta farka da asuba tayi wanka da na tsarki, sannan ta fito, ta same shi ya shirya Cikin farin jallabiya. Yayi mugun kyau,a gurguje ta shirya itama cikin Black gown, itama ba karamin kyau tayi ba,

      Ta cika sosai, dama tana da kiba,sai gashi ta kuma cikawa tayi dam da ita, asalin amarcin ya amshe ta, Boons ɗinta da bom-bom ɗinta ya yi wani irin fita, ita kanta jinta take kamar tana samun sauyi a rayuwarta, da suka tafi idi, suka dawo nan ya dauke ta suka tafi har riyadh anan suka kwana, washi gari suka dawo Makka suka tattara kayan su, Mahir ya kwashi yar mutane, yayi ta daukarta yan yawo da ita, gashi karfi da yaji ya saye zuciyarta, amma zunzurutun taurin kai da kafiya taki ta nuna mishi tana son shi, amma kullum bai hana ta, tayi mafarkin ana gurgureta ba, tun tana jin tsoro da ciwon jiki har ta saba.

        •••
Lagos.
Yau kwanan su Ummi biyu da dawowa, suna kallon tafsir din Malam Hamza Bin Mohammed, wanda ake haskwa a sunnah tv, dukkan su hankalins su ya raja'a akan tambayar Malam da akayi akan aure, inda me tambaya yake cewa.
"Malam shin da gaske ba a ɗauke aure da wasa, mune da wata me sayar da Awara, muke zuwa gurinta, anan dai aka shiga wasa, nan abokin mu yace yana. Sonta ya shirya aurenta, amma fir taki, tace mishi ai ita ba yar tsana bace, dake da wasa muke yi, nan ya mika mata kudin aikan da baban shi yayi mishi take muka shiga kawo sigar aure, har dai muka shafa fatiha, daga baya muka fashe da dariya, Bayan mun gama sai wani abokin mu yake cewa auren ya dauru fa. Wai da gaske hake ne?"

  Shiru malam yayi sannan ya gyara zama ya fara bayani akan aure da sigar shi tare da sharuddan shi, anan yake bada labarin abinda ya faru, shekaru goma sha biyu, sake bowl din hannunta tayi, sakamakon yadda yayi bayanin kuka ta fashe da shi. Tace,
"Wallahi ban san haka ce zata faru ba, da wasa muka daura auren ashe mun aikata kuskure."

      Kallonta Hajiya tayi sannan tace.
"Ya kamata kan a nimo yarinyar tunda yace Tabbas yarinyar tana raye. Zan so naga wannan yarinyar matukar tana raye,"

   Sannan malamin ya cigaba da cewa.
"Lokacin da naso nayi musu magana mummunar hatsarin da bazan mata da shi ba, ya faru, amma Tabbas iyaye yarinyar sun rasu, amma ita yarinyar ina da yakinin tana raye, haka shima mijin wanda nake da yakinin sunan shi Mahir Hamoud Boualem, don Allah idan suna sauraro suyi kokarin niman yarinyan domin kar a kuma aikata kuskure, domin anyi aure a rashin sani kar a kuma aikata wani, amma aure ya dauri shi, sannan shi al'amarin.aure ba a wasa dashi domin al'amari ne na Ubangiji ne, ko ya aka yi yana sane da al'amarin."

Yayi nasiha akan aure da muhimmancin shi, bayan ya gama, a fujajjan Ummi ta kira Mahir ta ce maza ya dawo a satin nan.

Bai san me ya faru ba, amma ya shirya dawowa din ko babu kome.

      Haka Suka kuma shirya zuwa Gombe aka tabbatar musu, su dawo Bauchi, ganin sun zo Bauchi aka sanya su, dawowa Jos, dole suka dawo Lagos, domin an kusan yi sallah..tafiyar zai fi kyau da Mahir ɗin.

    Lokacin da Baban Nazzir yaji labarin zuciyar shi tayi zafi, dan haka yace matukar aka samo Aesha sai ya kashe ta, da hannun shi..domin Zoolfa hauka ta fara tuburan, ganin zata rasa Soul mate ɗinta, haka ya d'aga hankalin kowa. Har da Nazzir.

      •••
Duk inda yasan zai kai ta, tayi farin ciki ya kaita, ya kuma nuna mata yadda yake sonta, amma Noorh taki ta nuna mishi tana son shi,, gashi ya jarabtu da ita, dan ko da kwana uku tana Period kamar zai yi hauka, haka yayi ta daurewa, har ta gama.

      Yau yana lura da ita zata fara sallah, dan haka babu wani abu ya dauko maganin ya dura mata, a cikin abun sha, kamar ta sani taki sha har barci ya dauke ta, ya zata magani ne, kawai mutumin yazo ya fara aikin lada, ta bude idanunta. Aikuwa tace bata san zancen ba. Aikuwa ya saka karfi yayi abinda yaga zai iya, dake ranshi ya b'aci musamman da take gaya mishi magana marasa kyau da dad'i.
"Ai dama na zargi haka a raina, ashe abinda kake min kenan, mugu sai ka kashe ni tunda ka sami abinda ya rage sai kawai ka kashe ni ka wuta, Azzalumin mutum.wanda bai san karfin amana ba."

  Magana marasa dad'i, haka ta gaya mishi,koda ya sauka akanta sai yake ganin kamar dan ta gaya mishi magana ya kyaleta, nan zuciya ta ciyo shi,.da ya koma gadon sai da yayi mata abinda baya tunanin zai iya, koda macen layi balle na auren shi. Zunzurutun bakinta.

     .kuma har ya gama bakin ta bai mutu ba, dan dole ya kyaleta bayan ya gama, ya fara shirya musu dawowa gida, anan ma bai d'aga mata ba, sai da ya kuma biya. Bukatar shi, sosai ya sakota a Gaba da fitina itama bakin ta ba kamin kafarta ba. Bata hakuri haka yana yawan tinzira shi.

        Tun a can ya kira Wali, ya ce masa yazo Lagos.
Toh me zai faru...

MAH~NOOR🌹Where stories live. Discover now