Dry dad yayi wato mahaifin sameer (ALHAJI MUKHTARH JAFAR)
yace ah to baku kuke sangartasu ba gashi dai ɗana nabeel kwanan nan zan auran dashi
kai Alh bashir nace kabani ihsan na hadasu kace ba haka ba ai saiku ta zuba masa idoGaban sameer ne ya fadi dan babu abinda yafado masa illa najma da yaji dad dinsa ya kira sunan wata da sauri yace my dad's kuyi hakuri kun iso amma na tsayar daku dry sukayi kafin suka wuce cikin parlor din suka zazzauna dad kuma ya wuce part din mami domin kuwa ba ƙaramin missing dinta yayi ba so yake yaje yayi tozali da beautiful face dinta b4 yashiga wanka lolx
Su madina suna daki suna hira wayar madina yana hannun safreena tana kallon pics din da madina ke nuna mata na nabeel
Safreena tace amma fa sis madina nabeel dinki fa kun dace dashi
Wani fari da ido madina tayi na jin ddi tace da gske sisna?Ehmana to amma wanene wannan nagansu atare yawancin pic din ?
Mugani cewar madina
Kalla tayi tace yaya saeed ne abokin yaya sameer da kuma nabeel din wanda tare dadynsu zasu dawo daga tafiya yau tare da dad kuma.....bata karasa ba wayarta yahau ringing tace lahh kinga ihsan ce ke kira kanwar yaya saeed ce takanzo tayi hutun ta anan but yanzu ta jima batazo ba shiyasa bakusan juna ba amma tanajin lbrnki awajena kuma yaya sameer ma yana bata lbrnki murmushi safreena tayi batare da tayi magana baƊaukar wayar tayi suka fara gaisawa sannan tace ya sis najma
Lpyrta kalau waike yaushe zakizo ne ?Ihsan tace to ni nadinga zuwa kenn ke bazaki zo ba ?
Dry madina tayi kafin ta sassauta murya tace sis saurin me kikeyi ne nida zan dawo zama na dindindin gabaki daya
Dry itama ihsan din tayi tace lallai fa naga alama kin ƙosa ya kamata su dad suyi harzarin saka bikin nan ayisa mu huta
Yanzu dai bani sis najma mu gaisa
OK gata
Ta fada tana miqawa safreena wayar wanda tunda suka fara mgn da ihsan ta zuba musu ido tana kallon madina tanajin muryan ihsanKarba tayi ta mata sallama ihsan ta amsa cike da fara'a sannan suka gaisa
Ihsan tace sis yaushe zakizo mana zaria ?
Murmushi safreena tayi tace idankinaso ai gobe ma saina zo. Dry ihsan tayi tace inaso mana inason muga juna sannan mu saba sosae afili amma nasan ke bazaki zo zaria yanzu ba dan na kira yaya sameer nake tmbyarsa yaushe zakuzo yacemin ko da zakuzo ba yanzu ba amma ni insha Allah ina gama peper na a wannan satin zanzoAyya to Allah ya kawoki lpy sis
Ameen sis najma tnx
Ke baki da waya ne ?
Shuru safreena tayi kafin tace eh bani dashi tukunna amma zamu dinga gaisawa da wayar mrs nabeelDry ihsan tayi tace ok shikenn sis najma bye
OK byeTa miqawa madina wayar ta karba tasa akunne
Ihsan tace su dady basu iso bane inata kiran wayarsa bata shiga harda wayar dady abdulsalam lpy dae ko ?
DA Sauri madina ta miqe zaune tace wlh sis namanta akan cewa su dad zasu dawo yau maybe ma sun ISO bari muje mu duba dan banji motsin motoci ba gsky dan wlh gabaki daya hankalina yana kan wata littafi da kuma wayata dake hannun sis najma ina nuna mata pics dinsu yaya nabeel da yaya saeed amma bari muje mu dubaOK Idan sun iso lpy saiki kirani ki fadamin
OK ba damuwa bye
Kashe wayar tayi ta kalli safreena tace sis najma tashi muje
Mu duba mugani ko sun iso kinsan Allah gabaki daya na shafa'a kuma zaman hiran da mukayi ne yasani namantaSafreena tana dry ta dauki dogon hijab dinta har ƙasa tasa kafin tace yoo dama ana hiran nabeel kam ba dole ki manta dad zai dawo yauba
Itama madina dryn take ayayinda ta dauki nata hijab din tana sakawa domin kayan bacci ne ajikinsu tace wai nikam rufamin asiri kar dad yaji yaƙisa bikin nan kusa tana fadi tayi waje tana dry
YOU ARE READING
GUDU A JEJI
Short StoryGUDU A JEJI, LABARI NE MAI CIKE DA TAUSAYI, CIN AMANA, HASSADA, KYASHI DA SON ZUCIYA, KARKU BARI A BAKU LABARI, KU HANZARTA KARANTAWA DAN KU JI ME LABARIN GUDU A JEJI YA KUNSA, KU DAGA JI KUNSAN AKWAI CAKWAKIYA, KU DANNA MIN VOTE KU YI FOLLOWING DIN...
26-27-28
Start from the beginning