"Bazan tashin ba tace cikin tsiwa a ɗan zafafe da muryarta da baya fita sosai,kuma wallahi saina rama mugunta da kaimu idan wani abu yasami ƙafata wallahi bazan yarda ba,kuma dolene kamai dani Gida tunda auren wucin gadi kai dani shine ka daukoni kazo dani inda bani da kowa kanemi ɓallani,idan ma kai baka sakeni wallahi nice wacce zan rubuta maka sakin da hannu na takare magana tana mai kifa kanta jikin gadon ta cigaba da kuka,harga Allah shi maganar tata ma dariya ta bashi amma ya gimtse abun sa gudun karyayi ya kirama kansa ruwa.

Knockin ƙofa akai ya barta yafita"Sister barka da zuwa yace da ita sanda yabude mata kofan saida tashigo ciki sannan ta amsa masa tana cewa ina Madam ɗin?tana ciki yabata amsa yana nuna mata ƙofan ɗakin"Ok bara na dubata tace tana nufan ƙofan ɗakin tura ƙofan tayi da sallama a bakin ta amma saboda nisa da tayi cikin kuka dakuma zazzaɓi daya rufeta bata iya jin sallamar ba saide kofa dataji anbuɗe ta tabbata shiɗin ne dan haka cikin ɗan ɗaga murya tace"wai dole sai ka taimakamun to nace banaso kuma wallahi saina rama mugunta da kaimun gashi ka gurguntani wayyo Allah wayyo Anna Anty Hajia zokiga irin mugunta dayamun dama basona yake ba"ƙanwata taji ankirata da haka daga gefen ta,hakan yasa tayi saurin bude idon ta kalli Matar dake xaune saman gadon gefen ta,faɗawa jikinta tayi tasaki kuka tana cewa"dan Allah Anty ki taimakamun wallahi ya ɓallamun ƙafa tunɗazu nakeson tashi amma na gagara.

Kwantar mata da hankali Dr Hajara tayi tayi cikin hikima da dabara tazare jikinta daga nata tamiƙe tashiga toilet ruwan zafi ta haɗa mata daidai wanda zata iya zama a ciki ta fito taje falo ta tasami Ahmad zaune saman kugera amma hankalin sa kaco kan yana kan ƙofar dan haka Dr Hajara na bude ɗakin yamiƙe tsaye yataro ta"Sister lafiya ya take?"she's fine ɗan dubo mun gishiri tace dashi,da sauri yashiga kitchen ɗin dake falon sai gashi yafito hannun sa rike da gishirin karɓa tayi takoma ɗakin dakyar de Aisha ta miƙe tsaye da taimakon Dr Hajara saide kafanta nakaiwa ƙasa tasaki wata marayan kuka takoma ta zauna.

Ahmad dake zaune falo saman kugera dake kusa da bakin kofan saurin faɗawa ɗakin yayi yana tambaya"Sister lafiya?dafe goshin Dr hajara tayi tana"bazade ka jira daga falon ba kenan,juyawa yayi yana kallon Aisha dake kuka ba tare da ya amsa Dr Hajara ba,saide kawai gani tayi ya sunkuce Aisha yayi toilet da ita be direta ko ina ba sai cikin ƙwarmin wanka dake cike da ruwan ɗumi.

Ƙanƙame shi tayi tana mai sake rushewa da wani kukan neman tashi takeyi ya danneta jin ƙasanta take kaman wace aka zubama barkono saboda azaba,tayi tayi ta turesa ta kwaci kanta daga ruƙun da yamata ta kasa kukan da take ma bajinsa ake ba saboda dashewan da muryarta tayi bata fita sosai,sai jujjuya kanta take Dr Hajara ce tashigo toilet din ta korashi waje.

Lallashin ta Dr Hajara tayi tayi harde tasamu ta canza mata wani ruwan saida ta canza mata ruwan sau biyu sannan ta barta tace tayi wankan tsarki,wani kunyar tane yakamata tama rasa yanda zatayi dole de tana jin kunyar kanta da kanta wai yau itace ake cewa tayi wankan tsarki,tana gamawa ta fito taɗanji sauƙi jikinta saide abunda barasa ba,jikin ta ba karfi da kyar take tako ƙafanta  ta fito daga toilet ɗin ɗaure take da wata ƙatuwar towel ba kowa a ɗakin saide an canza zanin gadon zuwa wata harma da abun rufuwa zama tayi dakyar tana cizon lips ɗin cikin a ranta kuwa tana ƙudurta abunda zata masa tarama abunda yamata duk abunda ta ayyana a ranta zata masa idan ta auna da mizani ta kwatanta da abunda ya aikata mata sai taga bata rama ba.

Shigowar Dr Hajara ne ya katseta daga tunani da take murmushi ɗauke saman fuskarta tace"yauwa ƙanwata ashe harkin fito?"eh nafito Anty ta amsa tana sunkuyar da kanta cike da jin kunya,ita ko yi tayi kaman bata gani ba.

"Ƙanwata yanzu de bara  na kawo miki koda tea ne idan kinsha namiki allura sannan idan bazaki damu ba ko zaki ɗan kwanta naga waje?

Zaro ido Aisha tayi jin abunda Anty Hajara tace ba ƙaramin sock taji ba,wannan wacce iriyar tonan silili ce,sai kace da sona akai bayan nima din fin karfi a kaimun shine kuma saboda rainawa mutane hankali harda kirama mutum Likita,wallahi idan na warke naji karfin jikina saina kaishi human right.

"Me kike cewa ne haka mara daɗin ji?eh ƙanwata?saida Dr Hajara ta wurga mata da wannan tambayan tagane ashe ba a zuci tayi maganan nata ba wato zance zuci yafito fili kenan,zama tayi kusa da ita ta cigaba da cewa burin ko wace ƴa mace takai budurcin ta ɗakin Mijinta wannan shine darajar ko wace ɗiya mace sannan inaso faɗa miki wani abu keɗin mai sa'ace da kika mallaki Ahmad matsayin Miji dan shifa tamkar Goal ne sannan inason faɗa miki Ahmad yana sonki kawai faɗa mikine beyi ba,amma dazaran lokaci yayi ze faɗa miki da kansa.

"Nide Anty a'a kawai ki bari basai kin dubani ba,tafaɗa idon ta na cikowa da hawaye"ƙanwata daurewa zakiyi in dubaki saboda gugewa matsala nan gaba bazan kuma gane hakan ba har sai idan kin daure kin cije kin bari na dubaki saboda gugewa abunda gaba zata haifar idan baki samu kulawa da kyau ba wannan matsala dakike ganin ta ƙanƙanuwa tana iya zamema mace babba idan ba ayi sa'a ba takan shafi ƙwaƙwalwa ma.

Cike da tsoro da bayanin Dr ta kwanta tashiga dubata aji rauni sosai saida tamata dinki sannan ta faɗa mata yanda zatayi amfani da ruwan zafi"kinde ga yanda mukai yanzu ko?kai kawai ta iya ggyaɗawa idan kikayi duk yanda nace din nan cikin kwana biyu zaki jiki zam zam,sannan kiyi ƙoƙarin ganin bakiyi gardama next time ba,dan gardama da kikayi shine yakaiki gajin wannan ciwon da zaki kula...."Anty kiyi hakuri nifa bansan duka abunda kike magana a kai ba gardama naji kaman kike cewa ko?eh jin amsa da Dr Hajara ta bata atakaice yasa kawai tasa mata kuka tariƙe mata hannu tana cewa dan Allah Anty ki tafi dani karki barni anan nasan ke macece kuma Likita zakifi sanin matsalan da yake damuna fiye da duk wanda zan faɗa masa a baki dan Allah ki nisantar dani da gidan nan dan Allah.

Nide ki tafi dani"haba Ƙanwata ki kwantar da hankalinki ba abunda ze faru dake"akwai Anty nide kiwa Allah da ma'aikin sa ki ceci rayuwata inaji ajikina kaman akwai abunda yake shirin faruwa dani kuma mara daɗi,Anty naji ana cewa ciwon ƴa mace na ƴa macece kenan bazaki dubi halin da nake ciki ki ceci rayuwata matsayinki na Likita mai ceton rayuwar Al'umma idan ƙanwarkice ni ko ƴarki ce ni nake wannan halin na neman taimako shin tsallake ni zakiyi ki wuce ko tsayawa zakiyi ki riƙo hannuna ki jani ki rungumoni,ko barina  zakiyi na cutun.

Shiru tayi bakajin komai sai shasshaƙan ta ita kanta Dr Hajara jikin ta duka yayi sanyi da maganganun ta dakuma yanayin da yarinyar ke ciki.

Dr Hajara jan Ahmad dake tsaye yana jin duka abunda suke maganan tayi suka fita falo tace"A-B wai me kakema yarinyan ne naganta duka a ruɗe ne wai?

Ajiyar zuciya ya sauke yace"Sister ba abunda nake mata na mugunta amma zan miki bayani daga baya yanzu de kawai ki ɗauke ta ki tafi da ita gidan naku idan ba wata matsala,kafin nan bara nakira Abdul ɗin nafaɗa masa"habade A-B ai basai kakira sa bama nide izinin ka kawai nake bukata zan tafi da ita yanzu idan ta dawo hayyacin ta ta buƙaci dawowa zan dawo maka da ita"na baki kawai yace.

Bayan tafiyan Dr Hajara da Aisha Ahmad yayi sauri shiga ɗakin baccin su ya jera pillows tsakiyar gadon yarufe da Bargo ya rage hasken wutan ɗakin zuwa mara haske ya seta camera a ɗakin yafita.

Karfe 1:00 am daidai ya miƙe daga kwance dayake cikin sanɗa yafito daga ɗakin baccin su,yaja ƙofan ɗakin a hankali yake tafiya gudun karyayi motsi mai karfi yatashi kowa ta ƙofan baya yafita gudun karya fito ta gaba maigadi ya hangoshi ta hasken fitillon gidan.

Ta ƙofar kitchen yafita yabi ta bayan part ɗin ya yanufa shidinma ta baya yashiga ɗakin da yake kyautata zaton nan ne ɗakin yashiga yana shiga ya hangota kwance saman gado bayan ya murzawa ƙofan key ya shafe jikin sa da magani da aka bashi yanufi saman gadon da saurin sa yana isa be tsaya wata wata ba kawai yayi sufa yafaɗa saman gadon yana kaiwa pillows ɗin wani irin wawan cafka.

ALLAH YASA MUDACE

AUREN WUCIN GADIWhere stories live. Discover now