Bakiyi dai yanda zakiyi ba tayaya za'ace anbaki aiki shekara biyu ki kasa kammala shi zan sami wata ta yi min wannan aikin dan nima wacce ta saka ni tana yimin magana."

   "Wai dama mace ke nemanta ne?"

  "Eh mace ce ke son a kawo mata ita wai tagan ta a tv tana karatu shekenan ta ɗauke hankali ta tana so ta shana da ita."

Dariya Fadila ta yi tana cewa ba mai daɗin za'a bata ba kenan yaushe zan tsaya da wata mace ni rame itama rame to me za'a soka min kenan."

   Dariya ya yi yace "Allah shima da ɗi idan kina so zan haɗa ki da Hajiya inaga idan kika ƙware bazaki ƙara sha'awar namiji ba."

"A'a barni da inda nafi ƙwarewa. Wai ina ɗan iska nan ya shiga ne?"

   Wai gowa yayi ya kalle ta "wa fa kike nufi?"

"Hassan wanki babban bargo mana aiki na masa ya ƙi ya biya ni."

  "Lallai da sauranki yarinya ai ya wanke ki ya yi gaba shi ɗin ne zai biya ki ko H.M baya shakka bare kowa a nan."

   "Allah haɗani dashi sai mun kwashi ƴan kallo dashi."

Dariya Saminu ya yi  "ni wannan tsakanin ku ne muje na ɓata wannan wanka dan naga jarumar tawa sai kuka takeyi."

    Dariya ta yi  ta ɗora hannu akai aiko taji ta harba "kai Saminu ka cika kwaɗayi."

   "To ai kece sai bakiga irin shigar da kikayi bane kallifa ƙirjinki kilama kaine kawai a ciki."

   "Naji muje bana son dogon bayani kuma kayi sauri ƙarfe goma ne diner ɗin."

   Agogon hannu sa ya kalla ya gana takwas yace "inada awa biyu cikakki."

    Gidan sa suka nufa tun a mota suka fara watsewa hakan ya saka mai gadi yi musu ƙuri dan shima A ne take yaji dizayar sa na tashi fitowa daga motar sukayi hannu sa cikin rigar ta bakin su a haɗe da haka suka ƙarasa cikin gida basu dawo hankalin su ba sai gurin sha biyu na dare rai ta ɓata "ka gani ko yanzu ai an tashi daga dina ɗin."

   Ƙara janyo ta ya yi jikin sa ya ce "to ai shikenan bari kawai mu ƙarasa dama ɗan ɗanawa nayi."

   Daga haka ya tashi cikin kitchen ya shiga ya haɗa liptop ya shanye shi duk zafin sa daga Kitchen ɗin yana hango mai gadi yana ta sukuwa dariya ya yi  kawai ya koma ɗaki har ta fara bacci faɗa wa ya yi akan ta a taƙaice dai wannan daren basu runtsa ba cikin sauri take shirya wa tana saka kayan ta na makaran sai kallon ta Umma keyi  ana cikin haka taji bayan ta ya karɓa mata kamar ansaka kibiya an caka mata rumtse idanu ta yi duk yanda taso ta daure kasawa ta yi wani irin zufa ke tsiyayo mata duk inda hankalin Salma yake ya tashi kamata, ta yi  da nufin miƙar da ita amma ta kasa ba shiri ta fara kuka wiwi da gudu ta fita ko ɗan kwali babu a kan ta yarinyar da ko mayafi bata sawa amma yau cikin tashin hankali ko ɗan kwali babu a kan ta bata zarce ko ina ba sai shagon baban ta yana ganin ta cikin tashin hankali ya rufe shagon sa ya bi bayan ta a nan ɗakin Salma suka sameta kwance kama ta ya yi domin su kaita asibiti girgiza masa kai ta yi, ta ce "a'a baban Salma ni nasan tawa ta ƙare dan Allah ga Salma nan da abinda zan haifa kada ka bari suyi maraici a duniyar nan sannan ka cika min buri na da kullum nake gaya ma."

     "A'a Umman Salma bazaki mutu ba insha Allahu sai kin aurar da Salma da hannuki."

   Wani irin nishi ta yi sai ga kan baby ya fito ƙanƙame shi ta Salma na gefe tana ta rusar kuka ganin Ummanta keyi ba'a jima ba ta haifi yaron kyakyawa duk murna sukeyi basu ankara ba sai gani sukayi tana rufe idanu cikin ɗimaucewa Salma ta yi kanta tana jijiga ta kukan jariri kuwa ya karaɗe ko ina da ƙyar Umma ta buɗe baki ta ce "Salma kimin alƙawarin bazaki watsar da tarbiyar da nayi miki ba ki kare mutunci ki na ƴa mace na roƙe ki kada ki watsar da tarbiyar da na miki ga ƙaniki nan na bar miki amana ki kula da shi."

KURMAN GIDAWhere stories live. Discover now