suwaibamuhammad36
Link to CommentCode of ConductWattpad Safety Portal
Assalamu alaikum. Barkanmu da war haka and I hope an yi sallah lafiya. Allah Ya maimaita mana. Ameen. Kwana biyu wayata ta samu matsala karshe kuma da na yi sabuwa sai whatsapp dina shima ya samu tashi matsalar, hakan yasa yanzu in kuna bukatar sayan book dina sai dai ku sameni ta Telegram kafin whatsapp din ya gyaru. Nagode
suwaibamuhammad36
Assalamu alaikum. Barkanmu da war haka and I hope an yi sallah lafiya. Allah Ya maimaita mana. Ameen. Kwana biyu wayata ta samu matsala karshe kuma da na yi sabuwa sai whatsapp dina shima ya samu tashi matsalar, hakan yasa yanzu in kuna bukatar sayan book dina sai dai ku sameni ta Telegram kafin whatsapp din ya gyaru. Nagode
AmatullaAS
Assalamu alaikum warahmatullah. Sister barkanmu da warhaka. Sunana Rahma Abdulkarim (Pinkishlady) ina da YouTube channel danake karanta labarai kuma naga littafinki TAFIYARMU yaja hankalina. Inasan zan karanta shi idn kina bayarwa idn kuma baki riga kin bayar ba. 08134137654 wannan ne wtsapp number dina se muyi mgn ta can idn zaki bani. Ngd as u reply
suwaibamuhammad36
Wa’alaiku mussalam sorry sai yanzu na ga message din ki. Ayya ba Ki zo da wuri ba wallahi, wata ta karba har ta fara posting dinshi. Sai dai in za ki duba Fatu a birni ko kuma Ruwan zuma, sune available.
•
Reply
AminuAbdulmumini
Pls chanjin muhallih
MrsowyxShariff
Assalamu Alaikum Aunty suwaiba Gsky littafin(tafiyar mu) nan yayi dadi sosai, ban taba karanta hausa novel ba sai a kansa shine littafi na farko da na fara karantawa sai dai kash anzo gabar da zamu koma gefe, sai da naji dama ni mai kudi ce nasiyi littafin gaba daya a cigaba dayinsa Saboda Gsky a kwai basira da hikima a cikinsa, kullum ina against din masu karatun hausa novel amma sai gashi nima na dan dana naji yadda yake. Daga karshe ina miki addu'ah Allah ya kara basira ya dauka ki fiye da tunanin me tunani.
suwaibamuhammad36
Sannan book dayan mai suna CANJIN MUHALLI free ne ba na kudi ba. Kin ga kenan an yi 1-1.
•
Reply
suwaibamuhammad36
Wa’alaiku mussalam. Masha Allah nagode. Amma kema kin ce Akwai basirà da hikima a cikin book din hakan yana nufin mai rubutawan tana doing her very best ne don ganin wannan book din ya yiwa mai karatu dadi, hakan kuma zai cinye mata time, data ya kuma charging mata brain. Ni a ganina in har kin yarda cewa book din ya miki dadi zaki biya mai rubutawan don kiyi supporting dinta Sannan Mallam Bahaushe yace ‘kyan yaba kyauta tukuici’ ki dauki wannan karamin canjin a matsayin tukuicin da zaki bata don kin ji dadin karanta littafinta. Muna maraba da ke idan kin canja ra’ayinki Ameen Ameen da addu’a Allah Ya saka.
•
Reply
suwaibamuhammad36
Assalamu alaikum my dear followers, long time no see. Da fatan kuna lafiya. Ina muku albishir da cewa na dawo da sabbin littatafai har guda biyu da zan dinga posting a nan wattpad domin ku nishandantu kuma ku ilimantu da su masu suna CANJIN MUHALLI da kuma TAFIYAR MU. Ku duba profile dina zaku gansu ku yi adding dinsu a library dinku ku karanta. Sai na ganku. Taku Mum Fateey
KHADYS00
Suwaiba gaskiya littafin ki na ruwan Zuma yayi Dadi sosae, inaso nasan litattafan ki dukka
hafsatameen6
SLM. Dan Allah ya za ayi in Sam u ma tar manila 2 baba WhatsApp wallahi Ina San in da krt wa ya zanyi a tmk Dan Allah
BintaMuhammad8
Slm. Ya al'amura? Made payment for matar kabila and wanted to send evidence of payment, amma I can't find number da za a tura on whatsapp. Please ya za ayi? Thanks
deejurh
Salam nayi miki message on watsapp but baiyi delivery ba har yanzu