Bismillahil Rahmar Raheem!
Wannan labarin ni na kirkira shi da kaina dan na fadakar.Ban rubuta dan na tozarta kowa ba. Idan ya zo daidai da labarinka/ki kusani is just a coincidence😀. Ina fatan zaku ban hadin kai wajen yin comment da latsa wannan tauraron 😁. Ku bini a sannu zaku fahimci darasin da yake cikin wannan labarin nawa wanda nasan zai kayatar da masu karatu in kunyi hakurin bibiyar Labarina.
Not edited🚫
💞KOMAI DAGA ALLAH NE☝️💞
(MBA)
Sophie
Mr Andy
Hajiya Ruky
Hajiya Maryam