Cikin ranta tace Ya Allah ka cireman Dr Ahmed cikin raina inba Alkairi ne ba. A tare Dani. Domin wani sonshi  yaji yana Kara shiga Ranta. (Allah sarki saffeyya)

WASHE GARI

Abba da umma harda Meenat domin tace bazata school saffeyya bata lafiya.  ( yar Uwa  Rabin jiki)
Suna shiga suka nufi office din Doctor suka iskeshi zaune A bisa kujera yana duba wasu file. Doctor saddeq yace Ahhh,,, Alhaji sannu dazuwa nan suka gaisa Abba yace doctor yajikin safeeya  ne yace  Alhmdlh zaku iya  zuwa  kuganta taji sauki yauma dasafe mun maidota dakin dakowa zai ganta.

Abba yace Alhmdlh to  Doctor yace muje nagwadamuku dakin suka rankaya suka nufi har dakin  suka iske safeeya kwance Meenat ta matsa wajenta sister yajikin safeeya tace mata dasauki saikawai taga Ashe tare suke dasu Umma tana kokarin mikewa ne Abba Aaaaa Safeeya kwanciyarki. Tace Abba da umma. Ina kwanku, suka ce mata lafiya lau Safeeya yajikin tace Alhmdlh. Sukace to Allah yakara sauki. Tace Ameen.Doctor yace Alhaji inkagama inason ganinka office. Abba yace to babu damuwa, Doctor yajuya yafita. Gaban saffeya yafadi.

Amma bata nunaba Abba yace bara naje umma tacemasa to.
Umma tace saffeyya kina iyawa Meenat takaraki toilet kiyi brush ko ruwan tea ne kisha, tace Eh Meenat takama ta suka shiga toilet.
Tadawo umma tahadamata tea mai kauri tana Kurba kadan kadan
Saiga Abba ya shigo cikin Fushi Gaban safeeya yafadi
Yace Safeeya mekika rasa Ammm....

KOBIYONI😘😘😘😘😘.        For comment...081..🤪

💔CIWON  SO💔
        Na

Hafsat ( Hafsy baby)

*NO... 13 &14*



Abba yashigo cikin fushi yace Safeeya meke damunki ne,haka, cikin inda zata Fara magana.

Umma tace Abba Yan  biyu me Doctor Din yafadamaka ne.

Yace man Ulcer ce takamata. Saboda rashin cin Abicin datake.  Mekikarasa rasa ne??  Ko meke damunki ne??

Safeeya tayi wata Ajiyar zuciya jin doctor befadi  Abba Abinda kedamunta.
Tadukar dakanta.

Batace dai komaiba. Abba yace Abinci kan yakare na aje wani.  A store.  Amma kifadi meye damuwarki.

Dahar yahanaki cin Abinchi ne?? Safeeya ta gigirza Kai Abba babu Abinda ke  damuna.

Yace Kuma Har ulcer takamaki haka. Ne. Banason haka kinji ko kidinga cin Abinci.

Tace Abba zandiga ci insha Allah  yace yauwa yanzu inki gama ci  farfesu Rago zakici Ko Faten   doya zakici ne. Ta shagwabe fuska.

Abba sai zuwa Anjima  Anjima naci yace A,a kidaure kici inki gama shan tea din

Safeeya tace Allah zanci Abba yanzu nacika cikina bakajiba.

Yace to shikennan Allah yakaimu Anjima to. Yanzu. Zan bar umma ki Zan tafi office sai nadawo. Allah sawwaka  tace. ameen  Abba.  Sai kadawo umma da Meenat sukace Allah yakiyaye yace Ameen  yajuya yafita.

Nan Safeeya tagama shan tea din suka dan tafa fira can  wajen  2 hour umma tace meza Samata takaradashi .

Tace Asamata  Fate doya yaji   wake da Alllayahu sai tashi Kamshi yake.
Can nahango  Aunty Saheeba itada Nana A Usman Suna   maida yawu Amma Safeeya taki yan  musu😉😉

Nandai Safeeya taci Harda tirsawawa umma taci da dan yawa. Ta Aje Tasha Magani da Doctor yakawomata dakanshi  yace shine zata sha insha Allah zataji sauki.

SCHOOL

Abangaren Dr Ahmed kuwa yau yashiga  school. Yanufi class dinsu Safeeya. Kawai sai nahango Dr Ahmed yana mika wuya yana waige waige ( Tofa meyake nema ne meya ke nema  kudai muje xuwa)

Ciwon SoWhere stories live. Discover now