DAN KARUWA PART 1

17.1K 564 164
                                    

DAN KARUWA
writen by zahra surbajo

Page 1 "Mummy don Allah kiyi hakuri ki rufamin asiri kar kije club dinnan don Allah ki tausayawa rayuwata da taki"cewar wani matashin yaro da shekarunshi bazasu wuce goma sha biyar ba,

Tsugune yake rike da kafafuwanta yana kuka,kallo daya zaka masa ka fahimci yana cikin tashin hankali me tsanani.

Cikin halin ko in kula matar ta fara magana cikin isa da izza tace. "Sultan kenan,wlh lamarinka ya fara bani tsoro,taya ina kasuwanci dan in rufa maka asiri amman kai kullum kawo min nakasu kake ga kasuwanci na," Hawaye ya share yace bakinshi na rawa. "Mummy kiyi hakuri don Allah abokaina tsokanata suke suna kirana DAN KARUWA, sunce kin cika yawo mummy ki zauna agida don Allah ki taimakeni"yakarasa maganar cikin matsanancin kuka.

Murmushi tayi sannan tace. "In kace ta mutane zakabi zaka mutu da talauci, niko yau wlh ba abinda ze hanani fita,in zakaje ka kwanta kaje ka kwanta,danni se dare"

Bin jikinta yayi da kallo yana kuka,sanye take cikin riga da wando masu matukar bayyana surarta,wanda sam bedace ta fita dasu ba.

Baki na rawa yace. "To mummy kidaura zani akan kayan kan ki fita kinji"

Dariya tayi tace. "Sultan problem,je ka daukomin zanin"

Ba musu ya mike da gudu yaje dakinta ya dauko mata zanin harda hijabi ya mika mata.

Bata musa mishi ba ta daura zanin tasa hijabin sannan ta dauki handbag dinta ta shafa gefen fuskarshi tace. "Ka kulle kofa kayi addua kaji,se na dawo"

Jiki ba kwari yace "Adawo lfy mummy"

Yanaji yana gani ta fice daga gidan,rushewa yayi da kuka ya fada kan kujera yana kuka me tsuma zuciya.

Ita ko tana fita, wani lungu ta samu ta cire zanin da hijabin daya bata tasa ajaka tayi gaba abunta.

Tana tafiya tana juya jiki,har ta isa bakin titi ta hau mashin.

Tana isa gurin club din tundaga bakin kofa matasa ke mata ihu suna kiran. "Lokacinki ne khady baby," Gaba daya gurin se tafi ake mata itako se juyi take cikin kartin mazan suna tafawa wasu kuma su rungumeta.

Cikin gurin ta karasa shigewa,inda ta nufi mashaya,

Kwalba uku ta siya na cordine bata bata lokaci ba ta shanyesu,mintuna kadan ta mike ta fara hada hanya,

Isa zakara ne ya hangota tana hada hanya da sauri ya nufeta,

DAN KARUWA

Writen by zahra surbajo

Page2

Yana zuwa janyota jikinshi yayi yana dariya,yace. "Khady baby kinyi wuyar gani"

Murmushi tayi tace tana kara shigewa jikinshi. "Zakara,kacika takura ne yasa nake maka wasan buya,kai bakasan kayi abu na marmariba,kai cinye du ne shiyasa bana son alaka dakai wlh,gaka da hannun yan dambe"

Murmushi yayi ya fara shinshinata yana laso wuyanta kamar wani mayunwacin kare,yace. "Khady baby yau zan miki biya me kyau dan akwai kudi ajikina,karkiji komai,wlh kishin ruwanki nake narasa ina zan ganki se yau Allah ya hadamu"

Dariya tayi ta lakace mishi hanci tace. "Shaidan de ya hadamu ba ruwan Allah"

Dariya shima yayi yace. "You are right"

Daga haka jan hannunta yayi suka nufi gurin masu bada daki,biyan kudin yayi ya karbi key suka shige dakin.

Suna shiga dakin suka shige jikin juna,kowa na kokarin nunawa dan uwansa shi gwanine.

Sautin numfashinsu kawai kakeji yayinda suka isa kan gado.

Sosai zakara ya dirji kudinshi dan sun kwana biyu basu hadu ba.

You've reached the end of published parts.

⏰ Last updated: Jan 01, 2021 ⏰

Add this story to your Library to get notified about new parts!

DAN KARUWAWhere stories live. Discover now