Sai ki karanta wadan nan surorin
*Suratul Fatiha. Kafa daya.*
*Ayatul kursiyu cikin suratil Bakara aya ta 255.*
*Suratul A'araf (Surata 7) daga aya ta 106-122*
*Suratul Yunus (Surata 10) daga aya ta 79-82.*
*Suratul Kafirun*
*" Fataki 3*
*" Nas 3*
*Allahumma rabi nas hayizil bil ba'asa wa shifa'i Antal shafi la shifa'a illa shafiuk shifa'al layi gadirul shakam ×3*

*Bismillahi Aurtika min kulli sha'in yutila wa min sharri kulli nafsi Allahu yashfika Bismillahi Aurtika ×3*

"In zaki karanta kina yi nufashin ki na shiga cikin ruwan ana sha sau biyu da safe dare.
ana wanka dashi a waje mai tsarki ko ki nemi towel ya jiku kina game jikin ki da shima
Insha Allau akai sati anayi kowane irin sihiri akai wa mutun zai warware. In ba ai maka ba zai kare ka, yana da kyau munayi ko dan tsarin jikin mu.
Ba sai anje wajen wani malami ba insha Allah kai wannan ya isar.

Sai yamma muka dawo gida, lokacin Ummu ta ba ta nan ashe gidan Kakan ni na ta tafi.

Muna dawowa ya tafi gida, dan hade kayan sa.

Washe gari tare muka yini duk da ni ba wata hira muke ba. muna zaune har Ummu daga baya ta bar wajen.

Anan nake fada masa dagin Abbi na sunce inya shirya a sanar dasu ranar da zasu zo. Sosai Ya Haidar yayi Murna. Sai dare ya tafi bayan yace gobe kafin ya tafi zai biyo.

*INDABAWA*
[11/20, 12:59 AM] Antty😍: *MIJIN UMMU NAH*
TRUE LIFE STORY

BY *MARYAM S INDABAWA*
*MANS*



?? *HAJOW* ????

??‍??‍????‍??‍????‍??‍?? *HAKURI DA JURIYA ONLINE WRITERS* ✍??✍??✍??



Page *37*

A dare na masa cake da meatpie ma soya kaji na nade masa su a leda nasaka a jaka.

Washe gari da safe bayan na gama duk abinda nake gudanar wa.
nai wanka na shirya cikin doguwar rigar atamfa.

Yellow da brown. Banyi kwalliya ba sai dan nayi kyau. Turare na feshe jikina dashi.

Ina zaune sai gasu Ya Haidar da Ya kamal har da Faiza.

Sanye yake da dagon wando baki sai brown riga mai dogon hannu. Sosai yai kyau sai tashin kamshi yake.

Bakin takalmi ne a kafar sa sai agogon azurfa da ya saka.

Bayan sunyi sallama da Ummu, Ya Kamal yace inzo in karasu airport.

Brown mayafi nasaka da takalmi. Shi dai Ya Haidar ba abinda yake sai bina da kallo da yake.

A mota Faiza da Ya kamal ne a gaba, Ni da Ya Haidar a baya.

Muna isa su Faiza suka fita. Ya rage dagani sai Ya Haidar.

Hannuna ya kamo, ya kalle ni.
"Baby na zan tafi amman ki sani dawowa ta sai na shirye shiryen bikin mu. Ina son ki kular min da kanki. Ki sani ni me son kine na har abada.
Zan tafi dake a cikin zuciya ba kuma abinda zai baci na dangane da son ki. Zaki kasan ce kullum kece wacce zan na tunawa dake."

Kallo na ya cigaba dayi, kaina na kasa
"Me Zaki bani da zan na kallon sa in farin ciki."

Wata azurfa ce a hannuna. Guda biyu da ta wajen Abbi na da wacce na siya.

Wacce na siya na mika masa. Bai karba ba sai mikon da zara zarar yatsun hannun sa yayi.

"Saka min." Ya fada bayan ya mikon hannun.

Zura masa nayi, sosai yai masa kyau a hannun. Sumbatar zuben yayi.

Hannu ya zira a aljihu ya zaro wani karamin akwati a aljihun sa.

Mijin Ummu nahWhere stories live. Discover now