MAH~NOOR🌹

Da AfricanQueen300

85.4K 8.1K 1.3K

Free book I grew up with this, I had best friends became enemies and then best friends again. I love it now... Altro

Prologue
destinations
Welcome to Hamoud Boualem Company...
Meet Mr Hot Guy
She take my position
Hamoud Boualem Family
Personal information
Sisterhood
Big Mistake
Dreams
Interview
MR Arrogant
hateatfirstsight
Courage
My Nikkab
The Name
hypocrisy
Kidnapped
Escape
Injured
Exclusively
Approched
Mine
My Favorite
Silent
You are my Destiny
i'm in luv
Contract Marriage
Confessing
Bonus page
Tracking
stupidly
Chased Game
The Game is Over..
My wife...
Hopefully
Am sorry
Other side
The Family
Faruq
Happy end.... Mr And Mrs Mahir Hamoud Boualem
Lover

Promotion

1.8K 181 23
Da AfricanQueen300

      https://my.w.tt/8Q5hDfaJJbb
   MAH~NOOR✧✧
My First Wife♡
Chapter 0️⃣6️⃣
MrsUsmaa400
Free book
For You Jikar kulu

BISMILLAH RAHAMANIH RAHEEM

~promotion~

A cikin dakuna biyun man akwai
Manyan bath tub na Alfarma, wanda mutane biyu zasu iya shiga su zauna,
   Second rum akwai.  Retangle corn tub, musamman daga Japan aka zo dashi, aka saka a cikin bathroom din,

Sai third rum, akwa  luxury alcover tub, shi kam wani zuwan Mahir Moscow ya zo dashi, dan ya burge shi.
A ta wajen gidan akwai wani katon costco hot tub, na wanka  aka ajiye shi. Shima mutane biyu zuwa sama da biyu zasu iya shiga cikin shi suyi wanka. Sai kuma Luxury Gym room inda aka zuma inda kayan kayan karfe ne da yake d'agawa, sabida murdewan jiki.

       Sai Games room, inda aka zuba kayan games na manyan maza har da karamin Bar, gidan a iya kawatuwa ya kawatu, zai yi wuya ka shiga gidan ka fito cikin dadin rai, sabida babu inda bai hadu na.

      Duk wannan haduwar gidan bai tab'a burge Mr Mahir ba, sabida yayi alqawarin duk wacce zata shigo gidan, toh ba karamar jaruma ba, shi yana da buri. Amma ya barshi da mahaliccin sa.

       ••
"Maryam! Shin ba zaki yiwa Mahir magana akan auren nan ba, anya kun min adalci? Haka zan koma ga Allah banga jikokina ba?"

      Cikin nutsuwa Ummi ta gyara zama sannan tace mata.
"Jaddih kiyi hakuri! Wallahi Baba kaman me cutar aljanu, wancan watan da suka wuce Ni dashi muka yi magana akwai Nabeeha yar abokiyar aikina tana Kano, mun yi aiki da ita aka meda ta Kano, yaron nan suka haɗu da ita yarinyar me sunan. Anjum, hmm Yarinayr ta dama haukacewa akan shi. Tana komawa gida ta nunawa mahaifiyarta da Murna Uwar ta kirani take gaya min ashe Mahir ya dawo. !na amsa mata da eh anan take labarta min yadda suka yi da yarta, hmm Hajiya na sami Mahir muka yi magana tare da niman Alfarmar kar ya kunyata ni."

Dariya Alishbah tayi tare da cewa.
"Ummi bari na bata labarin abinda ya ce da yarinyar. Lokaci da yaje ya dawo, dan ko awa uku bai yi ba. Jaddih yana zuwa bai yarda ya shigo ba sai da dare.

         Kamar wani wanda ya had'iye wuta haka ya shigo, ya zauna Ummi tace "Baba ya hanya da fatan ka ga yar gidan Hajiya Halimar?"
     
Kallon wani kujera na musamman tayi a falon, ta muna kwashewa da dariya sannan ta cigaba da cewa.
"Jaddih bawan Allah nan ya gyara zaman shi akan kujeran, kamar wanda Ummi tayi mishi fada, ya cigaba da latsa wayar shi. Sai da Ummi ta kuma magana ya bude baki kamar wanda yake ciwon hakuri yace.
"Ummi don Allah meye laifina da zaku hada ni da wata yarinya me siffa kamar tumatir, gaskiya bazan iya rayuwa da ita ba!"

  Haka ya mike tare da barin gidan, nan shiru Ummi tayi  ina ganin kawar Ummi tana kiranta amma taki dauka.

       Idan baki manta ba akwai Jadwa yar Kanwar Ummi, haka yarinyar nan ta haɗu da Ya Mahir, Cope town tayi ta mishi magana, ya Mahir ya shareta sai da suka zo hutu, ta mishi abinci ta kai mishi wancan dakin Ya Mahir ya juye abincin Karen shi Dolna. Wai bata iya girki ba. Ko shi ya shiga kitchen sai ya dafa abinda zai fi nata.
Karshe munafikin karen shi yayi ta barci shine ya dauko wani bindigar shi wai sai ta gaya mishi me tasakawa karen yake barci."

    Aikuwa kakan tayi shiru, tana sauraron jikarta, gyara zaman lullubinta tayi sannan ta kuma rike calbin hannun ta, ta sake murmushi. Sannan tayi gyaran murya tace.
"Ashe yana magana haka?"
"Hajiya yana yi, idan yaso idan bai soba sai ya manna abu a kunnen shi yayi shiru abin shi Allah kadai yasan yawan mutanen da Baba ya sani jin kunyar su, daga yace wancan ta cika kyau, tayi fari da yawa, sai yace ta cika surutu, bakinta babba ne, kai ina bakinta yayi karami wai kawai na tambaye shi Yarinyar tayi maka? Shine sai yayi ta zage su, akwai yarinyar da yace min wai Ummi wancan yarinyar tana da kirji da yawa, haihuwa daya zasu kwanta, wata kuwa ce min yayi idan ya fara tsufa tana da boom zata iya rasa gwiwarta, wata kuwa ce min yayi matsalar yarinyar ta haɗu sai dai guntuwa ce, daya kuma yace min tayi tsayi dayawa, Hajiya babu yarinyar da ba zai kusheta ba, daga tayi tsayi sai ta cika siranci. Na rasa gane mishi kuma idan zai fasa ba zaka ga yayi dariya ba fa a'a cikin kamewa yake maganar"

      "Shi yasa kwanaki nace yaje su daidaita kansu da Zoolfa, kallona yayi sannan yace min.
"Bata da kunya."
Da ya bani Haushi nace mishi.
Toh kai wacce irin mace kake bukata?
"Ban sani ba, amma ina jinta a rayuwata." Ina sake bude baki zan kuma mishi magana ya janyo  mashin kujeran ya rufe fuskar shi Alamar baya son maganar ma kenan.
     Yadda kuka san me aljanun haka yake, yanzun zai yi abun Arziki an jima zai shuka na tsiya..
    •
Yola.
Tun asuba dana farka, na shiga nayi alola nazo na gabatar da nafilla, ina idarwa na gyara gurin kwanciya na, na kuma kwanciya abuna.
             Ina cikin barci naji kamshin turarena, bude ido nayi cikin barci na kalli Tasleem sanye da unifoam dina, ban kulata ba na gyara kwanciya na gabaki daya kayana tayi amfani dashi, tana shiryawa tana tauna chewgum, tana gamawa ko sallama babu tayi tafiyarta...
      .... Karfe goma ta isa kamfanin, kanta na wani irin hayaki ta isa Office din Badar, ta gama abinda zata yi sannan ta cigaba da aikinta dake baya cikin office din. Shigowa yayi ya same ta.
"Ayya Slim lady! Ina Noorh?"
Wani irin yaken renin hankali tayi mishi tare da wani yarfe hannun tace mishi.
"Oh yar aikin gidan mu ce, kuma mun sallame ta koma inda tafito." Sannan ta cigaba da abinda take tana wani fisga kamar wacce ake zugata.
    Karfe sha daya Mr Nazzir ya leko tare da kallon su ganin yadda kowannen su ya juya yana abinda yake gaban shi yace musu.
"Ina A'isha Omar Jimeta?"
Shiru tayi. Kafin ta wani lalle shi a fisge tace mishi.
"Ayya ta koma garin su."
"Wat?"
Wani karamin murmushi tayi sannan tace mishi.
"No dama anyi maganar auren tane toh taje a tabbatar ne maybe zata dawo da auren ne, ta karasa service."

   Shiru yayi na wasu lokuta, kafin ya sake murmushi yace mata.
"Ok! Kizo mu fara aiki dake, ita kuma tunda tana da aure sai ta zauna a Office din Lion."
    Sam tattaunawar bai burge Badar ba, kallon Badar tayi cikin jin dadi tace mishi.
"A Cigaba da zaman nan, mu sami promotion, and am pity for you guys da kuke min hassada, ita kuma kafin tazo i get wat i want."
Ta wani mishi bye bye da finger. Murmushi yayi tare da cewa mata.
"Am wishing you all the best"

Ta fita tana wani rawan kai, tare da jijji da kai, har ta isa Office din shi.
        Yan mata dayawa da suke aiki a kamfanin sunji haushinta, tare da tsanar ta. Aikuwa tayi ta zuba Iskancin ta, son ranta uwa uba wani shegen shakuwa ce mara ma'ana ya shiga tsakanin su da Mr Nazzir. Shakuwr da kowa sai da ya fahimci a tsakanin su akwai yarda.
        A hankali ya bata wani irin power, wanda ya sanyata rena kowa a cikin kamfanin, kai yadda Tasleem tasamu dama a cikin sati Uku zaka dauka Ubanta ne ya gina kamfanin, nan kuwa yar banza, bata da lasisin kome a cikin kamfanin sai na bautar ƙasa.

    A yadda suka shaku da Mr Nazzir,  har fita yawo suke, bayan an tashi aiki, zai zo ya kawota gida, sannan ya kuma dauke ta zuwa yawo, Iyayen ta ba karamin dad'i suka ka ji ba, su maganin farin jini, tare da na makiya, irin su  Noorh. 
A tsakanin su da Mr Nazzir bata hana shi yayi Romance da ita, kome zai yi da ita zata barshi amma bata yarda ya tab'a virginity ɗinta ba, yana fara yunkurin zata fara rokon shi ya kyaleta, abinda ya lura da ita shine tana da kwaɗayi ita da iyayenta. Dan haka ya shiga zubawa Ubanta kudi tare da bashi cantrac, nan kan Ubanta yayi girma, sabida yarshi ta janyo mishi hanyar Arziki, gori da bakar magana tare da haibaci. Noorh tasha, sai dai bata cika damuwa ba.
         Basu barta ta koma kamfanin ba sai da ta cika wata uku da kwanaki, yadda sannan suka ce ta koma, lokacin da ta dawo kome ya sauya, bata cika zama cikin mutane ba. Mr Nazzir ma bai cika mata magana ba, kawai idan ya ganta ma kauda kai yake, a hirar da suka yi da Badar ta fahimci sharrin da aka mata na tayi aure.
   Dawowar ta kuma Tasleem ta ke gayawa Yan team ɗinta, ai ta kashe auren ne, haka suke mata kallon ayaba ita kuma tana musu kallon biri.

        ••
Lagos.
Yadda Ummi da Alishbah suke aiki zaka iya rantsewa. Baki zasu yi daga Algeria, zunzurutun yadda aka shirya table da abincin sama da bakwai.
            Gidan kuwa an saka turaren wuta dana tsinke babu inda bazaka ji dadin kamshin ba,

     Adeemah da aka bata gyaran dakin shi ta wanke toilet din yakai sau goma, idan tayi ta goge ta kunna wani karamin fan da yake saman dakin, shi an saka shine sabida idan an wanke ban dakin a kunna ya bushe.

      Ta gama saka turaren wuta, sannan ta fito ta gyara gadon, sosai. Tana yi tana cewa.
"Haka kawai sai ka gama mishi bauta, yana zuwa zai ce bai mishi ba, wallahi matukar bai mishi ba toh ba makawa sai dai na gudu Abuja gurin Yafendo, wallahi bazan zauna ya kashe mutane da aikin Bala'i ba
       Kana gama nan zai ce nan bai fita ba, kana gyara nan zai ce bai fita ba, shi gashi mr tass-tass! Allah bazan iya ba."

         "Idan kin gama zagin shi kya fito ko? Allah Adeemah ki fita idanuna, Hidaya da Suhaila saka su aiki yaƙe kuma basu tab'a mishi musu ba, wato gaki nan mara kunya Allah yasa yazo ya same ki ya fasa min bakin nan."
   "Ummi kiyi hakuri!"
Fita tayi ta barta a tsaye tana gyara mishi dakin shi, tare da kunkuni, kasa kasa tace.
"Uwar me zai  mana a gida bayan yana da nashi gidan ya koma can ya zauna mana."
   Dakyar ta gama sannan ta fito, ta samu anje dauko shi tare da Alishbah, hada kayanta tayi ta bar gidan, hatta Ummi bata sani ba, gidan su Zoolfa ta koma.  Dan itace sa'arta, dake Adeemah wacce Kawayen ta suke kiranta da Deem Queen. Suna da mugun rawan kai. Yara ne masu mugun ji da kansu. Ga rashin kunya dan ma ita ita Deem Queen, Mahir yana cin Ubanta.
       A ka'idar gidan, sai kana 300 level, aka gabatar da saurayi, toh tun tana shiga aji daya ta fara rawan kai, tuni Mahir ya je ya dawo da ita tare da zaneta, dan suna tare ne anan lagos da Zol Queen, take aka raba su, ita aka mai da ta Abti, ita kuma Zolqueen tana nan a jami'ar lagos.
        A can ma ya saka mata ido sosai, domin hatta motsin ta yana gaya mata, an sanar da duk abinda take yi.

        Bayan ta baje kayanta a dakin Zolqueen, kallon juna suka yi tare da cewa.
"Allah na huta, idan zai dame ni na gudu gurin Yafendo...
......
😘😍🌹Mr Mahir 🤣 kai ɗaya mata sun shiga uku da kai...
Please Share And Vote comments

Continua a leggere

Ti piacerà anche

Saved Da Madison:)

Narrativa generale

835K 16.5K 33
Isabella Rose Romano A 13 year old to which love is something very unfamiliar to her. Having grown up in the foster system, it didn't come very often...
395K 13.3K 53
Anhay Sharma:- Cold business tycoon who is only sweet for his family. He is handsome as hell but loves to stay away from love life. His female employ...
622K 20.7K 169
The young lady from the Xue family was talented and beautiful, and married the dream husband at the age of 16. They had a loving and harmonious relat...
1.6M 66.4K 190
Original author: Signing At The Moon Original publisher: flying lines Original Translator: Guy Gone Bad 🚫Complete translation 🚫 🚫 Offline and free...