IHSAN

By YoungNovelist4

35K 1K 5

ROMANTIC LOVE STORY,IS ALL ABOUT AN ORPHAN WHO SUFFERED ALOT FROM HER STEP MUM,BUT LATER HAVE A BETTER LIFE W... More

Part 1/25
Part 26
Part 36
Part 37
Part 38
Part 39
Part 40
Part 41/42
part 43/44
Part 45
Part 46/47
Part 48/49/50
Part 51
Part 52
Part 53/54
55/56
57/58
59/60
61/62
63
part 64
Part 65
Part 66
Part 67
Part 68
Part 69
Part 70
Part 71
Part 72
Part 74
Part 75
Part 76
Part 77
Part 78
Part 79
Part 80
Part 81
Part 82
Part 83
Part 84
Part 85
Part 86
Part 87
Part 88
part 89

Part 73

600 20 0
By YoungNovelist4

💋💋
IHSAN
❤❤💋💋

(Romantic, Love,Sorrow)
❤❤💋💋🌟🌟💫💫

Written By ✍🏻
Khadeejaht Hydar
Young Novelist.

💫🌟FAGEN MARUBUTA WRITERS ASSOCIATION🌟💫

❤Gidan zaman lafiya aminci,Hadin_kai da yardar juna Insha Allah ❤

Dedicated to
Fauziyya Muhammad: Inaji dake❤wannan page d'innakine kiyi yadda kikeso dashi.🔥

7⃣3⃣

Da sauri itama Ihsan d'in ta tashi tana kallonta amma kuma bata ganetaba,Su Deen kam kallonsu suke  suna kallon ikon Allah.

Mama ce ta tashi taje d'aki da sauri hartana had'awa da tuntube,Tabarsu cikeda zullumi da tunani kala_kala.

Tana fitowa ta mik'ama Fahad takarda batare da tace komai ba,Duba takardar yayi amma baiga kimaiba juya takardar yayi yana kallo.

Da sauri shima yatashi yana mai kallon Ihsan yana k'ara kallon takardar hannunsa,kwarai Ihsan ce jikin hoton to amma meyahad'ata da adress d'in gidansu?.

Su Deen ne suka k'arba suka duba suma mamaki duk yacikasu ,mikawa Ihsan Deen yayi tana gani tace"... Ai wannan takardarce  data fad'i ranar Dana h'adu da Nafisa(Kanwar Fahad).

Mama tace".... Ku zauna ina zuwa ta haura sama don k'iran Daddyn su,Yana fitowa yazauna da fara'a a fuskarsa yace"....sannunku da zuwa.

Duka suka amsa suna tambayar ya gida,kallonsu yake d'aya  bayan d'aya yana zuwa kan Ihsan yakalleta na tsawon 10 secs sannan ya zare glass d'in fuskarsa don gasgata abinda idanunsa suka gani.

A hankali ya k'ira sunanta d'agowa tayi da mamaki,to ya'akayi suka Santa?.

Daddy ne yace".... Alhamduliilah    yau munga abinda muka shafe shekaru muna nema,Allah ya nuna min y'ar yar'uwata.

Dukansu suka juyo suna kallon Daddy,yace".....Matar Deen y'ar uwarka ce da mamarta da ni uwarmu d'aya ubanmu d'aya.

Da sauri dukansu suka kalli Ihsan,Fahad ne yace"... Allah mai iko kenan sai isa nakejinta araina dukda banfad'awa kowaba amma tabbas naji ina kaunarta da tausayinta Ashe jini nace."


Baba yace".... Daman kasantane?Fahad yace"....Nan yabama su Daddy labarin tun farko har zuwa yanzu. "

Kabbara Daddy yayi yace"... Ikon Allah kenan,
Qadiru ala manyashaa,Nan Daddy yak'ira sauran iyayennasu yace".... Su had'u a gidansu ."

Bayan kowa ya hallarane Daddy ya fayyace musu komai,Kowa yaji dad'in Al'amarin musamman Mummyn  Deen saboda zumunci ya k'ara kulluwa haka suka wuni gabad'ayansu a gidan.

Su Ihsan na d'akin kanwar Hisham sai nan take da'ita,Angel tace"....to me y'ar uwa to nima ai y'ar uwatace tunda ta aure min yaya.

Nafeesa tace".... To ainasani kinsan akwai d'auki tace"....eh hakane Allah hak'ara had'a kanmu Ameen suka amsa.

Wash fans am tired .
Manage I will be there 4 u tomorrow'.

Ur Queen Deeja.Momma's proud
[1/22, 8:19 PM] Khadeejaht hydar Novelis

Continue Reading

You'll Also Like

9.4K 656 37
GABA DA GABANTA (Aljani ya taka wuta)😂 don't miss it, akwai cakwakiya
705K 101K 38
Yaduvanshi Series #3 it is a book under yaduvanshi series. But it could be read as standalone too. Nitya Raghavendra is a telugu businesswoman earnin...
1.8K 437 36
A Koda yaushe muna Jin labaran zama da kishiya Mai ban mamaki da ban al'ajabi....Labarin MAHREEN labari ne na musamman Wanda zai fad'akar, ya nishada...
39K 3.3K 22
'YA CE kamar kowa wadda ta taso cikin ɗabi'a da al'ada irin ta BAHAUSHE! "Me ta ke so? Me nene burinta?" Babu wanda ya taɓa tambayarta. Kalma ɗay...