IHSAN

By YoungNovelist4

32.4K 990 5

ROMANTIC LOVE STORY,IS ALL ABOUT AN ORPHAN WHO SUFFERED ALOT FROM HER STEP MUM,BUT LATER HAVE A BETTER LIFE W... More

Part 1/25
Part 26
Part 36
Part 37
Part 38
Part 39
Part 40
Part 41/42
part 43/44
Part 45
Part 46/47
Part 48/49/50
Part 51
Part 52
Part 53/54
55/56
57/58
59/60
61/62
63
Part 65
Part 66
Part 67
Part 68
Part 69
Part 70
Part 71
Part 72
Part 73
Part 74
Part 75
Part 76
Part 77
Part 78
Part 79
Part 80
Part 81
Part 82
Part 83
Part 84
Part 85
Part 86
Part 87
Part 88
part 89

part 64

592 19 0
By YoungNovelist4

❤❤💋💋
IHSAN
❤❤💋💋

(Romantic, Love,Sorrow)
❤❤💋💋✨✨🌟🌟

Written By
Khadeejaht Hydar.✍🏻
Young Novelist🧕🧕

💫🌟FAGEN MARUBUTA WRITERS ASSOCIATION🌟💫

❤🌟Gidan zaman lafiya,Hadin _kai da da yardar juna Insha Allah🌟❤🌟❤🌟❤🌟❤

Dedicated to
My Precious Deary Muhammad (Namari Jnr)❤🔥❤🔥❤🔥


Naga sakonku y'an Group D'in Zama Na Amana Nagode Allah yabarmu tare🤝🤝🤝


🌟6⃣4⃣🌟

Bayan yasamu bacci su mama suka koma bangarensu,Ananne Hisham ya nemi ganin Ihsan.

Bayan tazo yace" Khadeeja Inaso na miki wata tambaya kifad'amin gaskiya shin Deen ya taba Nufarki da wani mummunan hali?"

Tace"....A'a yace" to abinda ya faru d'azu atsakaninku ba laifinsa bane,cikeda mamaki take kallonsa aranta tace"....to laifin waye?"

Kamar yasan me take fada yace".....D'azu Bayan munje gun party.....Nan de ya fad'a mata yadda akayi,Ta yadda kuma ta kudircewa ranta saita koyama Yarinyar hankasallamaTace"....Shikenan komai ya wuce,yace"....dafatan anjuma zakije ki duba shi. "

Tace"....Insha Allah, ya mata sallama ya wuce.

Komawa tayi tana tunanin yadda zataci uban yarinyar,uhm Ihsan take it easy mana.

To Alhamduliilah daya farka komai ya sakesa sai a lokacin ya tuna da abinda ya faru,rik'e kansa yayi cikeda takaici ko ya Ihsan zata d'auki abin?"

Mama ce tace".... Angel kuzo ku dubo Yayanku ko ya tashi, to suka amsa sannan suka nufi part d'insa."

Da sallama suka shiga parlour bayanan,don haka suka kama hanyar bedroom d'insa.

Suna shiga yana fitowa daga wanka towel d'aure a kugunsa,fita sukayi don bashi damar shiryawa.

Sauri_sauri ya shirya sannan ya fito,samunsu yayi zaune akan kujera.

Ya jiki suka masa ya amsa amma idonsa nakanta don ganin yanayinta,Angel ce tace".... Sis jirani anan bara inje nakira mama."

Tana fita dama kamar yana jiran ta fitane ya taso ya zauna kusa d'ita,zeyi magana tace"... No need to explain naji komai Allah yakiyaye gaba."

Dad'i yaji ganin komai yazo mai da sauki ba yadda ya d'auka ba,Yasan bame masa wannan sai Hisham that's why he is proud of them.

Murmushin jindad'i yayi yace".....tnx for ur understanding me,Insha Allah zan d'auki mataki akanta."

Tace".....Uhmm Ka kyaleta kawai kallonta yayi yace"...kamarya? Tace".....A'a cewa nayi ka kyaleta taje itada halinta."

Yace"...To shikenan tunda kince A kyaleta,zatayi magana su Mama suka yi sallama suka shigo. "

Mama tace" ...ya jikin yace"... Da sauki to madalla ga abinci kaci kasha magani,Yauwa Babanku yace".. Gobe kasameshi a guest House."

To Allah yakaimu,Amin suka amsa sannan suka masa sallama suka fita.

Lumshe idanunsa yayi yana tuna moment d'insa da Cutie d'insa,yace"...wannan yarinyar taso ta jefani cikin halaka kwafa yayi yaci abinci yasha magani ya kwanta."

Next Day(Washe Gari)
❤❤❤❤❤❤❤❤
Zaune suke suna breakfast bayan sun gama Abba yace"... Dafatan de kaji dakona,yace"..... Eh Insha Allah ina gamawa zantafi."

Abba yace"... Kuma bance ka biya ko'ina ba,yace"... Toh Abba.

Abba ne ya fara fita shima yana gamawa ya fita,a kofar fita sukaci karo da Ihsan gaidashi tayi tawuce murmushi yayi ya wuce.

Yana isa ya tadda su Fahad kowa da daddynsa,gaidasu yayi ya zauna yana jinjina abinda yasa aka tarasu.

Kowa cikinsu ya nutsu musamman Fahad, inkukaga Fahad sai Ku rantse ba shine wannan mai dariyar ba. Kunsan iyaye maza ba wasa.lol

Bayan Bude taro da Addu'a Babansu Fahad wanda shine babba yace"... To Alhamduliilah rana bata k'arya saide uwar d'iya taji kunya."

Alkawarinmu ya cika don haka kowa ya fad'i wacce ya tsayar,Inba hakaba kunsan sauran.

Shiru sukayi bawanda yayi magana uhm Ashe de su yaya Fahad anada kunya lol 😜,Daddy yace"....Ku muke jira fa.

Hisham ne yafad'i tasa ( Fatiman yamal) sai Fahad( Anty Angel 😜) sai oga Deen(Baby Ihsan)❤.

Hamdalah sukayi gaba d'aya sannan aka yanke aure wata 1 tunda duk 1 suke,Baba yace"... Saiku fara shirye_shirye."

Dadynsu Deen yace"... Ni kyauta ta agareku itace gida,na dad'e da gina muku shi babu Wanda yasani don haka duk randa kuka samu dama kuje Ku gani.

Godiya sukayi sannan Babansu Fahad yace"...na dauki nauyin gado da kayan d'aki, Masha Allah nanma sukayi godiya. "

Dadyn Hisham yace"... Nikuma na muku alkawarin zuwa hajj da kasashe 2 waenda kukeso,godiya suka dinga yi daga karshe suka bama iyayennasu waje.'

A hanya Deen yace"... Allah yasaka ma iyayenmu da alkhairi ,yabasu gidan aljanna Ameen suka amsa duka.

Share.
Comment.
Like.
4 comments.07016167938

Continue Reading

You'll Also Like

10.8K 608 42
labari ne mai cike da cakwalkwalin cakwakiyoyi
2M 111K 96
Daksh singh chauhan - the crowned prince and future king of Jodhpur is a multi billionaire and the CEO of Ratore group. He is highly honored and resp...
12.2K 1K 56
Shin abinda nayi zan samu sassaucin allah kuwa bare na iyayena,wanda sun yi alkwarin duk wanda yayi mua'amala dani bashi basu. Taya zan tunkaresu bar...
943 100 29
YADDA NA KE SO burin Ummi ta auri mijin novel ,Mai arziki ba ta son talauci ya rayuwa zata juyawa mata a sanda ta rasa gatan mahaifiya ta tsunduma ci...